11.01.2013 Views

ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com

ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com

ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

:lUI;lUlv^vil;\i<br />

OAflrc v^vJ/;\;1v^vJ{;\ i{ z<br />

'frNUEnU//UUI;t4<br />

V<br />

trt\r<br />

',L.<br />

- .!-<br />

i!- ]L<br />

r- t{<br />

'-.rrrnq!i<br />

Wattafar<br />

AAAAAd fiALAA"<br />

SHE 'IH I{U'IAI{AAD BITI ABDUL WAHHAB<br />

<strong>DA</strong> 'IAB5HEII HAUSA<br />

TAAJAHAR<br />

sHE'IIH AT'IEET] AL- DEEH ABUAAXAR


ABTJBT'WAN<br />

<strong>DA</strong>S[,'KE<strong>WARW</strong><strong>ARE</strong><br />

MUSI,JLT,JNCI


Daga Littattafan Da Ma'aikatar Earkokin Addinin<br />

Musulunci, Da Waft,afai, IDa Kuml Wats zi lla<br />

Shiryarwa Ta Buga<br />

ABIJB{-I!WAN<br />

<strong>DA</strong> <strong>SUKE</strong> <strong>WARW</strong><strong>ARE</strong><br />

MUSULTNCI<br />

Wallafar<br />

BABBAII MALAMI<br />

SHEIKH MT-IIIAMMAD BIN<br />

ABDULWAHHAB<br />

Da Harshen Hauga<br />

Tarjamar<br />

SHEIKH AMf,EN AL-DEEN ABTIBAI(AR<br />

oflishin Buga Takardu De Yadesu Nr Me'eiketar<br />

Suka lDauki Nauyin Kulewe Da Bugunsl<br />

l4l8 AH


.rt t \ A c tt.r;!|1 i9$t2Jrl3lr1 iofX-)l i'Js'rJl 'rt.1l@<br />

,*Jr taf isblt 1i<br />

',%Jt lrr


GABATARWA<br />

Wannan dan httafi yana da<br />

muhimmanci kowane musulmi,<br />

namiji da mace, SU karanta shi,<br />

saboda amfaninsa, musarnman<br />

game da sha'anin Wara aRiAan.<br />

Yau saboda jahiltar addini, mutane<br />

da yawa suna aik


gabatar da wannan d"n httafi ga<br />

t '<br />

masu jimirin ruya Sunnah da<br />

kyautata 4f.16x6. Allah Ta'ala Ya<br />

kuma yi mana jagora wajen aiki da<br />

Alkur'ani da Hadisi, amin.<br />

WASSALAM<br />

Sheihk Ameen Al-Deen Abubakar,<br />

Jama'ah Al- Da'awah Fiy Nigeria,<br />

Ofi shin Al-Maklaba Al- Salafiyya,<br />

483, Sulaiman Crescent;<br />

P. O. Box 6l18,<br />

I(Ar{0, NIGARIA.


BISMILLAHIR.<br />

RAHMANIR- RAHIM<br />

<strong>ABUBUWAN</strong> <strong>DA</strong> <strong>SUKE</strong><br />

<strong>WARW</strong><strong>ARE</strong> <strong>MUSULUNCI</strong><br />

Ya dan uwa Musulmi, dole ne ka<br />

san cewar akrvai abubuwan da<br />

aikatasu yake warware Musulunci<br />

(idan ka yi dayansu ka fita daga<br />

addinin Musulunci ke narl Allah<br />

Ya kiyaye). Mafi afkuwa daga.<br />

cikin wadannan abubuwa guda<br />

goma oe, lallai ne ka guje su.


NAD'aYA<br />

Tarayya a cikin bautawa Allah.<br />

Allah tvta&ukakin Sarki Ya ce:<br />

'zai(<br />

{i;:6i:# 1i }\i AJ i:y- F<br />

{ 2tuare3+f1lit\L3KiJ;<br />

,, Haf.ita, duk wand a ya yr tarayya<br />

(shirka) da Allah, Allah Ya haramta<br />

masa Aljarura, kuma makomarsa<br />

Wuta; kuma azzalumai babu<br />

wadansu mataimaka a gare su D.<br />

Kiran matattu da addu'a daneman<br />

iaimako daga gare su, da yi musu<br />

rakance ko yanka, duk fanni ne na<br />

;hirka.


NA BIYU<br />

Duk wanda ya sanya tsani<br />

tsakaninsa da Allah (kamar<br />

Mala'ilqr, fuinabawa, Walilyai, ko<br />

wasu abubuwa) da mufum zairifta<br />

kira da addu'a, yana nernan su cece<br />

shi, yana dogara a kansq to mai<br />

aikata haka ya kafirce, kamar<br />

yadda dukkan Malamai suka<br />

tabbatar.<br />

NA UKU<br />

Duk wanda bai kafirta masu aikin<br />

shirka ba, da wanda yake shakkar<br />

kafircinsu, ko kuma yalie inganta


hanyarsu, (duk mai haka) shi ma ka<br />

sani yazama kafin.<br />

NA HUDU<br />

Duk wanda ya yarda da wata<br />

shiriya ba ta Annabi, tsira da<br />

amincin Allah su tabbata a gare shi,<br />

ba, kuma yadauka wannan shiriya<br />

tafi ta Ma'aikin Allah cika ko<br />

larma ya &ut " cewar hukrmcin<br />

wani daban yafi hulamcin Ma'aikin<br />

Allah kamar wa&nda suke fifita<br />

huluncin gumaka (kamar<br />

gwamnatocin zamanr wa&nda ba<br />

su yarda da shiriyar Annabi<br />

Muhammad, tsira da amincin Allah<br />

su tabbata a 'gare shi, ba, duk


wanda ya yarda da haka ya zama<br />

kafiri.t<br />

t Ga misalai na:. kamar haka:<br />

(a)- lbaukar cewa tsare-tsare da dokokin<br />

da mutane suke shiryawa dahannayenzu,<br />

$rn fi Shari'ar Muzuhrnci.<br />

Ko kuma &ukar Addinin Muzulunci ba<br />

zai dace a yi amfani da shi ba a tanri na<br />

ishfuin (a zamanin yau).<br />

Ko kuma cewa Musulunci ne sababin<br />

rashin ci gaban Muzulmi. Ko kuma<br />

diukar ahtar mutum da Allah (da<br />

harkokin addini) abu ne da ya shafi<br />

mutum shi kadai, bai shafi sauran<br />

harkokinsa na rayuwa ba (wato karnar<br />

dai yadda wasu suka f,auka, tsarin


xddinin mutum ba shi da ahta da<br />

harkokin duniya na yau da lcullum).<br />

(b)- Maganar da ake cewa wai zartar da<br />

huk;uncin Allah kamar yanke hannun<br />

6ara*o, ko jefe maanaci wanda yake da<br />

aure, a ce wai haka bai dace da zamanm<br />

da muke ciki ba.<br />

(c)- Daukar cewar ya furlatta a yi hulcunci<br />

bg -da abb da Allah Ya saukar ba, a cikin<br />

mas'alolin shari'a, da laifukan da suke<br />

bukatar tsayar da haddi, da wasunzu, ko<br />

da mutum bai yarda da cewa hukuncin<br />

wanin Allah ya fifici hulcuncin Allah ba,<br />

saboda kawai halattawa (bada dama) a yt<br />

hul$nci da wata doka da ba ta Allah ba,<br />

to )nn haka halattawa ne ga abin da Allah<br />

Ya haramta, kamar yadda dukkan<br />

malamai suka fada. Duk larwa wanda ya<br />

halatta abin da Allah'Ya haramta, wanda<br />

l0


NA BIYAR<br />

Duk wanda yake fin abin da<br />

Matuo, tsira da amincin Allah su<br />

tabbata a gare shi, ya zo da shi,<br />

wato ya fd yardada halaccin abin<br />

ko da yana aiki da shi, to wannan<br />

mutum ya zama kafiri, saboda fadin<br />

Allah Madaukakin Sarki :<br />

da an fa& kowa ya san haramun ne a<br />

addini, kamar zrna da shan grya, da cin<br />

riba, da trn huhmci ba da abin da Allah<br />

Ya saukar ba, duk wanda ya yr haka<br />

kafiri ne kamar yadda dukkan mustrlmi<br />

zuka tabbatar da haka,<br />

ll


t*'rfr$vffi6t';*t F<br />

{ AtA<br />

< Wann&r, saboda lallai SU, sun ki<br />

abin da Allah Ya saukar, domin<br />

haka Ya6ata ayYulcansu ))-<br />

NA SHI<strong>DA</strong><br />

Duk wanda ya Yi isgilanci da wani<br />

abu na daga addinin Ma'aiki, tsira<br />

da amincin Allah su tabbata a gare<br />

shi, ko ya yi isgilanci da lada ko<br />

ukubar A, addinin ya fada, shima<br />

wannan ya kafirta. Saboda Allah<br />

Madaukakin Sarki Yana cewa:<br />

t2


;K-4;5-)i^;;tfrJS, F<br />

i6fiVJ::,1 * .<br />

NA BAKWAI<br />

Aikata sihiri, wanda a cikinsa har<br />

da na rabamasoya, kamar a jefa wa<br />

miji Rin matarsa; ko kuma da aikin<br />

mallakewa, wato a san yadda za a<br />

l3


sa mutum ya so abin da ba Ya so ta<br />

hanyar sihiri (bokanci), duk wanda<br />

ya ailcata {aya daga ciki, ko Ya<br />

yarda da shi, ya kafirta. Saboda<br />

Allah tvta&ukakin Sarki Ya ce:<br />

F6ffFrg-#beL-G3-W F<br />

{ #3t{,i3t<br />

( Su (Mala'ilern gtrda bilru, Harut<br />

da MaruQ ba su koya wa wani<br />

(sihiri) ba, ba tare da sun gaya<br />

masa (maganar kashedi) ba,<br />

"hakika, mu fa fitina (wato<br />

jarabawa) ce kawai, don haka kada<br />

ka kafirta" D.<br />

l4


NATAKWAS<br />

Ba wa mushrikai goyon baya, da ba<br />

su taimako a kan musulmi, shi ma<br />

kafirci re, saboda Allah<br />

Uadaukakin Sarki Ya ce:<br />

c)4{^6ffi.f'g&8;;; F<br />

{ '4}fti;;{rt<br />

( Duk wanda ya jiBince su daga<br />

cikinhr to lallai ne shi ma yana<br />

drya cikinsu, hakit€ Allah ba ya<br />

shiryar da azzahrman mutane >>.<br />

l5


NATARA<br />

Duk wanda ya yarda cewa wasu<br />

mutane an yi musu izinin kauce wa<br />

shari'ar fumabi Muhammad, tsira<br />

da amincin Allah su tabbata a gare<br />

shi, ya zama kafiri; kamar Yadda<br />

Allah trladaukakin Sarki Yafa&:<br />

,ur.!*.c.r #;6: *t*'* 63 F<br />

{ {'=tifirt*$i4;t<br />

, , 1.2)<br />

( Duk wanda ya ke neman wanin<br />

Musulurci yazama addini, tobaza<br />

a karba daga gare shi ba, kuma a<br />

Lahira yana daga cikin wa&nda<br />

suka yi hasara >>.<br />

l6


NA GOMA<br />

Buirewa addinin Allah gaba&y",<br />

ko bijirewa abin da Musulunci ba<br />

ya ingantuwa sai da shi, mutum ya<br />

ce ba zai koyi wannan abin ba, ko<br />

kuma ba zar yi aiki dashi ba, yin<br />

haka ma kafirci ne. Saboda Allah<br />

Madaukakin Sarki Ya ce:<br />

,';li.i;ei-g$":rp;; F<br />

{36,Gituy?<br />

< Kuma wa ya fi zalwrci (mugrrn<br />

aiki) sama da wanda aka tunatar da<br />

shi ayoyin Ubangijinsa, sa'an nan<br />

ya bijire musu; hafrika Mu masu<br />

t7


daukar fansa ne daga masu laifi<br />

(mtUirimai) ).<br />

Kuma Allah Ta'ala Ya ce:<br />

{ i,Lj,v{%wa4:v<br />

}<br />

>.<br />

Babu wani bambanci ga wandaya<br />

aikata dhyu daga cikin wadannan<br />

abubuwa da suke warware<br />

Musulutci, da wasa Yake Yi, ko da<br />

gaske yake yi. Ko kuma saboda<br />

tsoro,<br />

tilasta.<br />

anrma banda wanda aka<br />

l8


Muna neman tsari da Allah daga<br />

aikata duk wani abin dazaijawo<br />

fushinSa da matsananciyar<br />

azabarSa.<br />

Sheikh Ameen Al-Deen Abubakar,<br />

Jama'ah Al-Da'awah Fiy Nigeria"<br />

27-3-1404<br />

A. H.<br />

l-l-lgg4 A. D.


F\ru!rjrt<br />

$rs\wk<br />

L*,'JGJI ai!<br />

i^+.-S<br />

-1S;3at iJi$l 4nl e+-i'll<br />

o.1t.r.al .-,t.e 6lljr! irJtl ;,te :oblt oli* nl6f it;,l<br />

-s ItlApb

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!