ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com
ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com
ABUBUWAN DA SUKE WARW ARE MUSULUNCI - IslamHouse.com
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
:lUI;lUlv^vil;\i<br />
OAflrc v^vJ/;\;1v^vJ{;\ i{ z<br />
'frNUEnU//UUI;t4<br />
V<br />
trt\r<br />
',L.<br />
- .!-<br />
i!- ]L<br />
r- t{<br />
'-.rrrnq!i<br />
Wattafar<br />
AAAAAd fiALAA"<br />
SHE 'IH I{U'IAI{AAD BITI ABDUL WAHHAB<br />
<strong>DA</strong> 'IAB5HEII HAUSA<br />
TAAJAHAR<br />
sHE'IIH AT'IEET] AL- DEEH ABUAAXAR
ABTJBT'WAN<br />
<strong>DA</strong>S[,'KE<strong>WARW</strong><strong>ARE</strong><br />
MUSI,JLT,JNCI
Daga Littattafan Da Ma'aikatar Earkokin Addinin<br />
Musulunci, Da Waft,afai, IDa Kuml Wats zi lla<br />
Shiryarwa Ta Buga<br />
ABIJB{-I!WAN<br />
<strong>DA</strong> <strong>SUKE</strong> <strong>WARW</strong><strong>ARE</strong><br />
MUSULTNCI<br />
Wallafar<br />
BABBAII MALAMI<br />
SHEIKH MT-IIIAMMAD BIN<br />
ABDULWAHHAB<br />
Da Harshen Hauga<br />
Tarjamar<br />
SHEIKH AMf,EN AL-DEEN ABTIBAI(AR<br />
oflishin Buga Takardu De Yadesu Nr Me'eiketar<br />
Suka lDauki Nauyin Kulewe Da Bugunsl<br />
l4l8 AH
.rt t \ A c tt.r;!|1 i9$t2Jrl3lr1 iofX-)l i'Js'rJl 'rt.1l@<br />
,*Jr taf isblt 1i<br />
',%Jt lrr
GABATARWA<br />
Wannan dan httafi yana da<br />
muhimmanci kowane musulmi,<br />
namiji da mace, SU karanta shi,<br />
saboda amfaninsa, musarnman<br />
game da sha'anin Wara aRiAan.<br />
Yau saboda jahiltar addini, mutane<br />
da yawa suna aik
gabatar da wannan d"n httafi ga<br />
t '<br />
masu jimirin ruya Sunnah da<br />
kyautata 4f.16x6. Allah Ta'ala Ya<br />
kuma yi mana jagora wajen aiki da<br />
Alkur'ani da Hadisi, amin.<br />
WASSALAM<br />
Sheihk Ameen Al-Deen Abubakar,<br />
Jama'ah Al- Da'awah Fiy Nigeria,<br />
Ofi shin Al-Maklaba Al- Salafiyya,<br />
483, Sulaiman Crescent;<br />
P. O. Box 6l18,<br />
I(Ar{0, NIGARIA.
BISMILLAHIR.<br />
RAHMANIR- RAHIM<br />
<strong>ABUBUWAN</strong> <strong>DA</strong> <strong>SUKE</strong><br />
<strong>WARW</strong><strong>ARE</strong> <strong>MUSULUNCI</strong><br />
Ya dan uwa Musulmi, dole ne ka<br />
san cewar akrvai abubuwan da<br />
aikatasu yake warware Musulunci<br />
(idan ka yi dayansu ka fita daga<br />
addinin Musulunci ke narl Allah<br />
Ya kiyaye). Mafi afkuwa daga.<br />
cikin wadannan abubuwa guda<br />
goma oe, lallai ne ka guje su.
NAD'aYA<br />
Tarayya a cikin bautawa Allah.<br />
Allah tvta&ukakin Sarki Ya ce:<br />
'zai(<br />
{i;:6i:# 1i }\i AJ i:y- F<br />
{ 2tuare3+f1lit\L3KiJ;<br />
,, Haf.ita, duk wand a ya yr tarayya<br />
(shirka) da Allah, Allah Ya haramta<br />
masa Aljarura, kuma makomarsa<br />
Wuta; kuma azzalumai babu<br />
wadansu mataimaka a gare su D.<br />
Kiran matattu da addu'a daneman<br />
iaimako daga gare su, da yi musu<br />
rakance ko yanka, duk fanni ne na<br />
;hirka.
NA BIYU<br />
Duk wanda ya sanya tsani<br />
tsakaninsa da Allah (kamar<br />
Mala'ilqr, fuinabawa, Walilyai, ko<br />
wasu abubuwa) da mufum zairifta<br />
kira da addu'a, yana nernan su cece<br />
shi, yana dogara a kansq to mai<br />
aikata haka ya kafirce, kamar<br />
yadda dukkan Malamai suka<br />
tabbatar.<br />
NA UKU<br />
Duk wanda bai kafirta masu aikin<br />
shirka ba, da wanda yake shakkar<br />
kafircinsu, ko kuma yalie inganta
hanyarsu, (duk mai haka) shi ma ka<br />
sani yazama kafin.<br />
NA HUDU<br />
Duk wanda ya yarda da wata<br />
shiriya ba ta Annabi, tsira da<br />
amincin Allah su tabbata a gare shi,<br />
ba, kuma yadauka wannan shiriya<br />
tafi ta Ma'aikin Allah cika ko<br />
larma ya &ut " cewar hukrmcin<br />
wani daban yafi hulamcin Ma'aikin<br />
Allah kamar wa&nda suke fifita<br />
huluncin gumaka (kamar<br />
gwamnatocin zamanr wa&nda ba<br />
su yarda da shiriyar Annabi<br />
Muhammad, tsira da amincin Allah<br />
su tabbata a 'gare shi, ba, duk
wanda ya yarda da haka ya zama<br />
kafiri.t<br />
t Ga misalai na:. kamar haka:<br />
(a)- lbaukar cewa tsare-tsare da dokokin<br />
da mutane suke shiryawa dahannayenzu,<br />
$rn fi Shari'ar Muzuhrnci.<br />
Ko kuma &ukar Addinin Muzulunci ba<br />
zai dace a yi amfani da shi ba a tanri na<br />
ishfuin (a zamanin yau).<br />
Ko kuma cewa Musulunci ne sababin<br />
rashin ci gaban Muzulmi. Ko kuma<br />
diukar ahtar mutum da Allah (da<br />
harkokin addini) abu ne da ya shafi<br />
mutum shi kadai, bai shafi sauran<br />
harkokinsa na rayuwa ba (wato karnar<br />
dai yadda wasu suka f,auka, tsarin
xddinin mutum ba shi da ahta da<br />
harkokin duniya na yau da lcullum).<br />
(b)- Maganar da ake cewa wai zartar da<br />
huk;uncin Allah kamar yanke hannun<br />
6ara*o, ko jefe maanaci wanda yake da<br />
aure, a ce wai haka bai dace da zamanm<br />
da muke ciki ba.<br />
(c)- Daukar cewar ya furlatta a yi hulcunci<br />
bg -da abb da Allah Ya saukar ba, a cikin<br />
mas'alolin shari'a, da laifukan da suke<br />
bukatar tsayar da haddi, da wasunzu, ko<br />
da mutum bai yarda da cewa hukuncin<br />
wanin Allah ya fifici hulcuncin Allah ba,<br />
saboda kawai halattawa (bada dama) a yt<br />
hul$nci da wata doka da ba ta Allah ba,<br />
to )nn haka halattawa ne ga abin da Allah<br />
Ya haramta, kamar yadda dukkan<br />
malamai suka fada. Duk larwa wanda ya<br />
halatta abin da Allah'Ya haramta, wanda<br />
l0
NA BIYAR<br />
Duk wanda yake fin abin da<br />
Matuo, tsira da amincin Allah su<br />
tabbata a gare shi, ya zo da shi,<br />
wato ya fd yardada halaccin abin<br />
ko da yana aiki da shi, to wannan<br />
mutum ya zama kafiri, saboda fadin<br />
Allah Madaukakin Sarki :<br />
da an fa& kowa ya san haramun ne a<br />
addini, kamar zrna da shan grya, da cin<br />
riba, da trn huhmci ba da abin da Allah<br />
Ya saukar ba, duk wanda ya yr haka<br />
kafiri ne kamar yadda dukkan mustrlmi<br />
zuka tabbatar da haka,<br />
ll
t*'rfr$vffi6t';*t F<br />
{ AtA<br />
< Wann&r, saboda lallai SU, sun ki<br />
abin da Allah Ya saukar, domin<br />
haka Ya6ata ayYulcansu ))-<br />
NA SHI<strong>DA</strong><br />
Duk wanda ya Yi isgilanci da wani<br />
abu na daga addinin Ma'aiki, tsira<br />
da amincin Allah su tabbata a gare<br />
shi, ko ya yi isgilanci da lada ko<br />
ukubar A, addinin ya fada, shima<br />
wannan ya kafirta. Saboda Allah<br />
Madaukakin Sarki Yana cewa:<br />
t2
;K-4;5-)i^;;tfrJS, F<br />
i6fiVJ::,1 * .<br />
NA BAKWAI<br />
Aikata sihiri, wanda a cikinsa har<br />
da na rabamasoya, kamar a jefa wa<br />
miji Rin matarsa; ko kuma da aikin<br />
mallakewa, wato a san yadda za a<br />
l3
sa mutum ya so abin da ba Ya so ta<br />
hanyar sihiri (bokanci), duk wanda<br />
ya ailcata {aya daga ciki, ko Ya<br />
yarda da shi, ya kafirta. Saboda<br />
Allah tvta&ukakin Sarki Ya ce:<br />
F6ffFrg-#beL-G3-W F<br />
{ #3t{,i3t<br />
( Su (Mala'ilern gtrda bilru, Harut<br />
da MaruQ ba su koya wa wani<br />
(sihiri) ba, ba tare da sun gaya<br />
masa (maganar kashedi) ba,<br />
"hakika, mu fa fitina (wato<br />
jarabawa) ce kawai, don haka kada<br />
ka kafirta" D.<br />
l4
NATAKWAS<br />
Ba wa mushrikai goyon baya, da ba<br />
su taimako a kan musulmi, shi ma<br />
kafirci re, saboda Allah<br />
Uadaukakin Sarki Ya ce:<br />
c)4{^6ffi.f'g&8;;; F<br />
{ '4}fti;;{rt<br />
( Duk wanda ya jiBince su daga<br />
cikinhr to lallai ne shi ma yana<br />
drya cikinsu, hakit€ Allah ba ya<br />
shiryar da azzahrman mutane >>.<br />
l5
NATARA<br />
Duk wanda ya yarda cewa wasu<br />
mutane an yi musu izinin kauce wa<br />
shari'ar fumabi Muhammad, tsira<br />
da amincin Allah su tabbata a gare<br />
shi, ya zama kafiri; kamar Yadda<br />
Allah trladaukakin Sarki Yafa&:<br />
,ur.!*.c.r #;6: *t*'* 63 F<br />
{ {'=tifirt*$i4;t<br />
, , 1.2)<br />
( Duk wanda ya ke neman wanin<br />
Musulurci yazama addini, tobaza<br />
a karba daga gare shi ba, kuma a<br />
Lahira yana daga cikin wa&nda<br />
suka yi hasara >>.<br />
l6
NA GOMA<br />
Buirewa addinin Allah gaba&y",<br />
ko bijirewa abin da Musulunci ba<br />
ya ingantuwa sai da shi, mutum ya<br />
ce ba zai koyi wannan abin ba, ko<br />
kuma ba zar yi aiki dashi ba, yin<br />
haka ma kafirci ne. Saboda Allah<br />
Madaukakin Sarki Ya ce:<br />
,';li.i;ei-g$":rp;; F<br />
{36,Gituy?<br />
< Kuma wa ya fi zalwrci (mugrrn<br />
aiki) sama da wanda aka tunatar da<br />
shi ayoyin Ubangijinsa, sa'an nan<br />
ya bijire musu; hafrika Mu masu<br />
t7
daukar fansa ne daga masu laifi<br />
(mtUirimai) ).<br />
Kuma Allah Ta'ala Ya ce:<br />
{ i,Lj,v{%wa4:v<br />
}<br />
>.<br />
Babu wani bambanci ga wandaya<br />
aikata dhyu daga cikin wadannan<br />
abubuwa da suke warware<br />
Musulutci, da wasa Yake Yi, ko da<br />
gaske yake yi. Ko kuma saboda<br />
tsoro,<br />
tilasta.<br />
anrma banda wanda aka<br />
l8
Muna neman tsari da Allah daga<br />
aikata duk wani abin dazaijawo<br />
fushinSa da matsananciyar<br />
azabarSa.<br />
Sheikh Ameen Al-Deen Abubakar,<br />
Jama'ah Al-Da'awah Fiy Nigeria"<br />
27-3-1404<br />
A. H.<br />
l-l-lgg4 A. D.
F\ru!rjrt<br />
$rs\wk<br />
L*,'JGJI ai!<br />
i^+.-S<br />
-1S;3at iJi$l 4nl e+-i'll<br />
o.1t.r.al .-,t.e 6lljr! irJtl ;,te :oblt oli* nl6f it;,l<br />
-s ItlApb