11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

Hakika, a matsayin <strong>Allah</strong> na alkali da mai-mulki, aikinsa ya wuce<br />

kasancewa alƙalin mutane da aikinsa yake neman mai-laifi ko mai-<br />

gaskiya.<br />

Tsarin Shari’a Na <strong>Allah</strong>.<br />

Yanzu da yake mun koya game da ayyukan da dama da aka sa<br />

ƙarƙashin <strong>Allah</strong> a matsayin Sarki, a matsayin mai iko bisansu da kuma<br />

alkalin dukan duniya, yanzu sai mu yi tunani a kan hukuncin da <strong>Allah</strong> ya<br />

yanke a kan zunubi. Mun koya daga cikin Littafi Mai-Tsarki da cewa<br />

akwai manyan fannoni guda biyar na wannan hukumcin Mai-tsanani.<br />

Suna nan kamar haka:<br />

1. Mutuwar “Rai a cikin Kristi”. An halicci ɗan adam da rai a cikin<br />

Kristi wanda muke kira rai na ruhaniya. Da wannan rai na<br />

ruhaniya ne aka hallice Adamu da duk ’yan adam. Sai dai an<br />

ba ɗan adam sharaɗi. Idan suka yi zunubi, zasu rasa<br />

wannan rai su kuma zama mattatu cikin ruhaniya. Irin<br />

wannan ran ne muke da shi lokacin da <strong>Allah</strong> ya bamu sabon<br />

rai rayayye, sai dai, a wannan lokacin ana kiransa rai na har<br />

abada domin an shafe duk zunuban mu da jinin Kristi.<br />

Amma lokacin da Adamu yayi rashin biyayya, ya zama<br />

matacce cikin ruhu. Yanzu bashi da sauran rai a cikin Kristi.<br />

Shi da sauran mutanen da suka fito daga zuriyarsa sun zama<br />

mattatu cikin ruhaniya, mattatu cikin kura-kurai da zunubi.<br />

2. Mutuwa ta jiki da ruhu, da muke kira mutuwa ta jiki.<br />

3. Babban kunya.<br />

4. Asarar gado na mulkin <strong>Allah</strong>, da zamu zauna tare da Kristi<br />

har abada.<br />

5. Hallaka da ta bada lamunci cewa wanda aka hukunta ba zai<br />

sake rayuwa ba ko ta jiki ko ta ruhaniya.<br />

A Ruyata Yohanna 20:11-13 karanta:<br />

Na ga kuma babban farin kursiyi, da wanda ke zaune a bisansa<br />

wanda duniya da sama suka guje ma fuskata: ba a kwa samu<br />

masu wuri ba. Na ga mattatu kuma ƙanana da manya, suna tsaye<br />

a gaban kursiyin, aka buɗe littatafai aka buɗe wani littafi kuma<br />

littafin rai ke nan, aka yi wa mattatu shari’a kuma bisa ga abinda<br />

aka rubuta cikin littatafai gwargwadon ayyukansu. Teku kuma ya<br />

bada matattun da ke cikinsa, mutuwa da hades kuma suka bada<br />

mattatun da ke cikinsu, aka yi masu shari’a kuma kowane mutum<br />

gwargadon ayyukansa.<br />

25

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!