11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

) Kowacce kalma a cikin Littafi Mai-Tsarki shari’ar <strong>Allah</strong> ce,<br />

kuma yana da iko daidai da <strong>Allah</strong> kansa.<br />

c) Ba da gaskiya aiki ne da muke yi, saboda haka ba wanda<br />

zai bada gaskiya ta wannan hanya da cewa zai sami ceto.<br />

Kristi ya kammala dukan aikin da mutum yake bukata<br />

domin ya sami ceto da daɗewa kafin a haifi mutumin..<br />

d) Ko da shike an kai kimanin shekaru 1,900 da rubuta<br />

Littafi Mai-Tsarki, gama shi ba a ƙara waɗansu kalmomi a<br />

kai. Ruhu Mai-Tsarki yana ƙara bayyana waɗansu<br />

sababbin gaskiya masu girma a zamaninmu da muke<br />

kusa da ƙarshen zamani.<br />

e) Zamanin Ikklisiya ya shuɗe, <strong>Allah</strong> kuma ya umurci mutane<br />

su bar majami’u. Shaiɗan yana mulki a can, kuma <strong>Allah</strong><br />

baya ceton mutane a cikin majami’u.<br />

F) Yanzu Kristi ya bayyana cewa zai zo kamar ɓarawo da<br />

dare.<br />

g) <strong>Allah</strong> ya ba masu bi na gaskiya ainihin rana, da wata da<br />

shekara da zai dawo domin faɗakar da duniya.<br />

h) <strong>Allah</strong> ya ba masu bi na gaskiya sababbin bayanai daga<br />

Littafi Mai-Tsarki game da shirin shari’ar <strong>Allah</strong>.<br />

i) <strong>Allah</strong> yana ba duniya baki ɗaya ainihin lokacin ƙarshen<br />

duniya domin su sami damar tuba su yi kuka ga <strong>Allah</strong><br />

domin neman jinƙai kamar yadda mutanen Nineveh suka<br />

yi lokacin da Yunana ya faɗakar da su game da hukunci<br />

mai zuwa. Waɗanda suke masu bi na gaskiya suna<br />

damuwa da abin da Littafi Mai-Tsarki ya ke koyarwa. Suna<br />

kuma ɗaukar shi a matsayin iyakacin ikon su. Za su duba<br />

waɗannan koyaswar a hankali su kuma gaskanta da su.<br />

Waɗanda kuma suka dogara ga majami’un su ko kuma<br />

shaidar bangaskiyar majami’unsu, ko kuma tunanin<br />

kansu, waɗannan koyaswar babban gwaji ne. Waɗanda<br />

ba zaɓaɓɓu bane zuwa ga ceto za su sami babbar matsala<br />

da su.<br />

5. Babban tsananin zai kawo ga ƙarshe ranar 21 ga watan<br />

Mayu, 2011 wanda kuma shine ranar da hukuncin da ake<br />

kira “Ranar Ubangiji” zai faru. Ranar Hukunci zata ci gaba na<br />

tsawon kwanaki 153, har zuwa 21 ga watan Octoba, 2011<br />

lokacin da duniya zata ƙare.<br />

6. Shirin ceto na <strong>Allah</strong> zai kawo ga ƙarshe ranar 21 ga watan<br />

Mayu, 2011. A wannan ranar ne ɗauka zuwa sama<br />

(fyaucewa) na dukan zaɓaɓɓu (cetattu na gaskiya) zata faru.<br />

Za a tada jikunan waɗanda aka ceta zuwa jiki na ruhaniya<br />

mai daraja. Nan da nan masu bi kuma da suke da rai a ranar<br />

za su karɓi sabon jikin na ruhaniya, nan take, za a kuma<br />

fyauce su zuwa sama su zauna tare da Kristi har abada.<br />

58

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!