Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
) Kowacce kalma a cikin Littafi Mai-Tsarki shari’ar <strong>Allah</strong> ce,<br />
kuma yana da iko daidai da <strong>Allah</strong> kansa.<br />
c) Ba da gaskiya aiki ne da muke yi, saboda haka ba wanda<br />
zai bada gaskiya ta wannan hanya da cewa zai sami ceto.<br />
Kristi ya kammala dukan aikin da mutum yake bukata<br />
domin ya sami ceto da daɗewa kafin a haifi mutumin..<br />
d) Ko da shike an kai kimanin shekaru 1,900 da rubuta<br />
Littafi Mai-Tsarki, gama shi ba a ƙara waɗansu kalmomi a<br />
kai. Ruhu Mai-Tsarki yana ƙara bayyana waɗansu<br />
sababbin gaskiya masu girma a zamaninmu da muke<br />
kusa da ƙarshen zamani.<br />
e) Zamanin Ikklisiya ya shuɗe, <strong>Allah</strong> kuma ya umurci mutane<br />
su bar majami’u. Shaiɗan yana mulki a can, kuma <strong>Allah</strong><br />
baya ceton mutane a cikin majami’u.<br />
F) Yanzu Kristi ya bayyana cewa zai zo kamar ɓarawo da<br />
dare.<br />
g) <strong>Allah</strong> ya ba masu bi na gaskiya ainihin rana, da wata da<br />
shekara da zai dawo domin faɗakar da duniya.<br />
h) <strong>Allah</strong> ya ba masu bi na gaskiya sababbin bayanai daga<br />
Littafi Mai-Tsarki game da shirin shari’ar <strong>Allah</strong>.<br />
i) <strong>Allah</strong> yana ba duniya baki ɗaya ainihin lokacin ƙarshen<br />
duniya domin su sami damar tuba su yi kuka ga <strong>Allah</strong><br />
domin neman jinƙai kamar yadda mutanen Nineveh suka<br />
yi lokacin da Yunana ya faɗakar da su game da hukunci<br />
mai zuwa. Waɗanda suke masu bi na gaskiya suna<br />
damuwa da abin da Littafi Mai-Tsarki ya ke koyarwa. Suna<br />
kuma ɗaukar shi a matsayin iyakacin ikon su. Za su duba<br />
waɗannan koyaswar a hankali su kuma gaskanta da su.<br />
Waɗanda kuma suka dogara ga majami’un su ko kuma<br />
shaidar bangaskiyar majami’unsu, ko kuma tunanin<br />
kansu, waɗannan koyaswar babban gwaji ne. Waɗanda<br />
ba zaɓaɓɓu bane zuwa ga ceto za su sami babbar matsala<br />
da su.<br />
5. Babban tsananin zai kawo ga ƙarshe ranar 21 ga watan<br />
Mayu, 2011 wanda kuma shine ranar da hukuncin da ake<br />
kira “Ranar Ubangiji” zai faru. Ranar Hukunci zata ci gaba na<br />
tsawon kwanaki 153, har zuwa 21 ga watan Octoba, 2011<br />
lokacin da duniya zata ƙare.<br />
6. Shirin ceto na <strong>Allah</strong> zai kawo ga ƙarshe ranar 21 ga watan<br />
Mayu, 2011. A wannan ranar ne ɗauka zuwa sama<br />
(fyaucewa) na dukan zaɓaɓɓu (cetattu na gaskiya) zata faru.<br />
Za a tada jikunan waɗanda aka ceta zuwa jiki na ruhaniya<br />
mai daraja. Nan da nan masu bi kuma da suke da rai a ranar<br />
za su karɓi sabon jikin na ruhaniya, nan take, za a kuma<br />
fyauce su zuwa sama su zauna tare da Kristi har abada.<br />
58