11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

Ka yi annabci fa, kace masu ga shi, zan buɗe kabarbarunku, ya<br />

mutane inji Ubangiji Yahweh, zan kuma kawo ku cikin ƙasar<br />

Isra’ila. Za ku sakankance kwa ni ne Ubangiji sa’anda na buɗe<br />

kabarbarunku na tsamo ku kuma daga kabarbarunku, ya<br />

mutane na.<br />

Za a iya fahimtar waɗannan ayoyin ta fannin ruhaniya, amma<br />

kuma suna koya mana a zahirin gaskiyar duniya. A lokacin fyaucewa,<br />

jikunan zaɓaɓɓu zasu ji muryarsa, su kuma fito. Za a ba jikunansu rai na<br />

har abada domin za a tada su da jiki na ruhaniya madawwami<br />

(IKorintiyawa 15:44).<br />

Amma ko da shike ɗaiɗaikun jikunan zaɓaɓɓun suna Maganar<br />

<strong>Allah</strong> kafin a basu numfashi (Ezekiel 37:4-5), ƙasusuwa ko kuma gangan<br />

jikin waɗanda basu da ceto, yayin da suke a mace. Za su iya jin Maganar<br />

<strong>Allah</strong>. Abin da <strong>Allah</strong> ya faɗa a cikin Ezekiel 37, shine zai iya umurtar<br />

komi ya yi biyayya da nufinsa yadda ya ga dama. Ka tuna misali Markus<br />

4:39 da 41 inda muka karanta cewa:<br />

Ya farkar ya tsauta ma, iska ya ce ma teku, ka natsu, kayi shiru,<br />

iska ta kwanta, babbar natsuwa ta samu,... suka ji tsoro ƙwarai,<br />

suka ce ma junansu, wanene wannan fa wanda har iska da teku<br />

suna biyayya da shi?<br />

In har iska da raƙuman ruwa zasu yi biyayya da umurnin Yesu,<br />

dole ne su kasance a falke domin su ji muryar sa. Haka nan za a tada<br />

mattatun ƙasusuwan da jikunan waɗanda basu da ceto, su ji muryar<br />

<strong>Allah</strong> ba tare da suna raye zahiri ba. Abin da zai faru ke nan lokacin da<br />

<strong>Allah</strong> zai fitar da jikunan waɗanda suka mutu ba tare da sun sami ceto<br />

ba, daga kabari a lokacin da ranar shari’a ta fara.<br />

Ya kamata su san yadda <strong>Allah</strong> ya rubuta waɗannan ayoyin guda<br />

uku a hankali waɗanda suka yi magana game da tashin mattatu. A<br />

Ayyukan mazanni 24:15 <strong>Allah</strong> ya ce akwai tashin mattatu na marasa<br />

adalci. Sai ka ce tashin mattatu na marasa ceto yana kama da tashin<br />

mattatu na masu bada gaskiya, sai dai a cikin Yohanna 5:29, <strong>Allah</strong> ya<br />

bayyana cewa za a tashi marasa ceto zuwa hallaka. kalmar nan “Hallaka”<br />

tana nuna wani ɓangare na hukucin da marasa ceto suke sha sabili da<br />

zunubansu. Wanne fannin hukuncin ne <strong>Allah</strong> yake magana a kai?<br />

Aya ta uku, Daniel 12:2, ta nuna mana abin da <strong>Allah</strong> ya ke da shi<br />

a zuciya. Tashin mattatu ne zuwa kunya. Wannan zai faru ne lokacin da<br />

aka tada jikunan su da ƙasussuwan su daga kabarbaru aka sake jefad da<br />

su ko ina a ƙasa, domin a kunyatar da su a idon waɗanda suke raye a<br />

farkon ranar shari’a, da kuma gaban <strong>Allah</strong> da gaban ikokin a sammai.<br />

An bayyana wannan abin baƙin ciki a cikin Irmiya 7:33 zuwa 8:21 inda<br />

muka karanta cewa:<br />

52

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!