11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

maimakon haka, yana koya cewa za a tada marasa ceto (jefad da su daga<br />

kaburbura) domin a wulankanta su. Za a kuma kumyatar da su a gaban<br />

<strong>Allah</strong> da dukan halittun sama.<br />

Kumyar da mutum zai sha a gaban <strong>Allah</strong> ta danganta ga zurfin<br />

sanin Maganar <strong>Allah</strong> da mutumin yake da shi. Wannan yana daga cikin<br />

hukuncin da za a yi masa. Dalili ke nan da yasa Yesu yace Kafarnahun<br />

birnin da Yesu yayi aikin al’ajibi na lokaci mai tsawo, amma babu wanda<br />

ya sami ceto, zai fuskanci hukuncin fiye da Sodom. Sodom Maganar<br />

<strong>Allah</strong> kaɗan ne kawai ta sani. Mun karanta a Matta. 11:23-24. cewa:<br />

Ya Kafarnahum, kuma ɗaukakar ki har sama za a yi? Hades za ki<br />

gama da cikin saduma aka yi ayyukan masu iko waɗanda aka yi<br />

cikinki, da ta wanzu har yau. Amma in ace maki a cikin ranar<br />

shari’a ƙasar saduma tana da rangwami bisa gareki.<br />

Hakanan, mai wa’azi da bashi da ceto, ko malamin Litafi Mai-<br />

Tsarki yana kuma da rai a ranar shari’a gwargwadon sannin Litafi Mai-<br />

Tsarki da yake da shi, haka kumyar da zai sha zata kasance a gaban<br />

<strong>Allah</strong> da duniya, da kuma gawa lokacin da ya mutu a matsayin hukuncin<br />

da za a yi mashi.<br />

Wani nassi kuma da ya kamata mu duba shine Luka 17:36-37<br />

inda muka karanta cewa:<br />

Mutum biyu zasu kasance a gona, za a ɗauki ɗayan a bar ɗayan:<br />

suka amsa suka ce masa, a wanne wuri Ubangiji? Ya ce masu,<br />

inda gawa ta ke nan angulai kuma za su tattaru.<br />

Mutum biyu suna gona. An ɗauke ɗayan. Shi ne mai bi na<br />

gaskiya, an kuma fyauce shi zuwa sama ya zauna tare da Kristi. Mutumi<br />

ɗayan ba shi da ceto, saboda haka aka barshi. Tambayar kuma ita ce, a<br />

ina aka barshi? Amsa ita ce an barshi inda jikin ya ke, gaggafa kuma<br />

suka taru. Idan Liffai Mai-Tsarki yayi Magana a kan<br />

gaggafa”(ɗaya/mufuraɗi), yana Magana ne a kan hukuncin <strong>Allah</strong> mai<br />

zuwa ko kuma ƙaunar <strong>Allah</strong> ta tausayi ga mutanensa. (Kubarwa Shari’a<br />

33:11). Amma idan kalmar nan “gaggafa” jam’i ce, ana amfani da ita ne<br />

domin nuna cewa suna ci kamar angulai ko buzuzu a kan gawa (Matta<br />

24:28). Saboda haka, za mu gane cewa waɗanda aka bari a baya a<br />

lokacin fyaucewa ma’abutan gawayen ne da aka fitar daga kabarbaru.<br />

64

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!