11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

cewa <strong>Allah</strong> ya bari wannan ya faru domin ya yaɗa nufin <strong>Allah</strong> ga wannan<br />

duniyar.<br />

Kasancewar <strong>Allah</strong> ya sa Lucifer a cikin Gonar Adnin, tun kafin<br />

shaiɗan da kansa ya san yana da burin zama sarki zuciyarsa. Ishaya<br />

14:13-14 da Ibraniyawa 4:13), irin hanyar da <strong>Allah</strong> yake amfani da<br />

miyagu waɗansu lokatai wajen cimma manufarsa. Misalai guda biyu sune<br />

na Nebuchanezzar sarki Babila da ’yan’uwan goma da suka sayar da<br />

Yusufu zuwa bauta (Farawa 50:15, 20).<br />

<strong>Allah</strong> ya sani sarai cewa biliyoyin mutane tsatson Adamu ne<br />

(Ibraniyawa 7:9-10, Korintiyawa I 15:22). Za a yankewa dukan waɗannan<br />

biliyoyin mutanen hukumcin mutuwa lokacin da Adamu ya yi wa <strong>Allah</strong><br />

tawaye, amma <strong>Allah</strong> ya riga ya yi tanadin ceton mutane miliyan 200.<br />

Domin cimma wannan manufa, da farko <strong>Allah</strong> ya shirya littattafai biyu.<br />

Littafi na farko ya ambaci dukan wanda zai fito daga zuriyar Adamu.<br />

Littafi na biyu da ake kira littafin rai na Ɗan Ragon, yana da sunaye<br />

miliyan 200 a ciki. <strong>Allah</strong> ne da kansa zai ceci waɗannan mutanen a<br />

matsayin Mai-Cetonsu. An ɗorawa <strong>Allah</strong> da kansa, a matsayin na<br />

Ubangiji Yesu Kristi dukan zunuban waɗannan mutanen miliyan 200.<br />

Kuma kasancewa an same shi da laifin waɗannan zunubai, an yanke<br />

mashi hukumcin mutuwar wulakanci a madadin waɗannan mutanen.<br />

Shine Ɗan Ragon da aka yanka tun kafuwar duniya. Alal hakika wannan<br />

mummunar hukunci ya sauko a kan Kristi kafin a halicci wannan duniya.<br />

Mun karanta a cikin IBitrus 1:20 cewa:<br />

Wanda aka rigaya saninsa lallai gaban kafuwar duniya, amma a<br />

ƙarshen zamani ya bayyana sabili da ku.<br />

Mun kuma karanta a Matta 25:34 cewa:<br />

Sa’annan shi Sarkin za ya ce ma waɗannan da ke hannun<br />

damansa, ku zo ku masu albarka na ubana ku gaji mulkin da an<br />

shirya dominku tun kafuwar duniya.<br />

A Timothawus II 1:9-10 kuma, mun karanta cewa:<br />

Wanda ya cecemu, ya kiraye mu kuma da kira mai-tsarki ba<br />

gwargwadon ayyukan mu ba, amma bisa ga nasa nufin da alheri<br />

wanda aka bamu cikin Kristi Yesu tun gaban madawaman<br />

zamani, amma yanzu ya bayyana ta wurin bayanuwar Mai-Ceton<br />

mu Kristi Yesu, wanda ya kawas da mutuwa ya haskaka rai da<br />

dauwama ta wurin bishara.<br />

Ka duba Ibraniyawa 4:3.<br />

Jahannama tana nufin a mutu. A mutu kuma yana nufin rai ya<br />

tafi har abada. Misali a cikin Zabura 16:10, Yesu yace:<br />

68

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!