Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
Wannan shine hoton (hoto mai kusurwa uku), waɗanda ba<br />
zaɓaɓɓu ba (waɗanda <strong>Allah</strong> bai yi niyar ceto ba), tsayawa a gaban <strong>Allah</strong>.<br />
Akwai farin kursiyi wanda ya nuna <strong>Allah</strong> ne kaɗai mai-mulki, alƙalin<br />
dukan duniya. <strong>Allah</strong> ne kaɗai wanda zai iya zaunawa (yana mulki) a kan<br />
kursiyi, wanda a matsayin mai- mulki mafi ɗaukaka zai kawo ƙarshen<br />
duniya, wanda daga sama da ƙasa zasu shuɗe daga fuskarsa.<br />
Mattatu suna tsaye a wurin, a gaban <strong>Allah</strong>. Kowane bil’adama,<br />
duk tsawon rayuwarsa, yana tsaye a gaban <strong>Allah</strong>. A wannan karon,<br />
dukan waɗanda suke matattu cikin ruhaniya tun daga lokacin da suke<br />
cikin Adamu (a cikin Adamu duka matattu ne, I Korintiyawa 15:22).<br />
Wannan yana nufin ko da shike suna raye na ɗan ƙaramin lokaci, basu da<br />
rai a cikin Kristi daga lokacin da aka haife su. Su mattatu ne cikin<br />
ruhaniya. A wannan hoton muna ganin littatafai a buɗe waɗanda suke<br />
ɗauke da bayanan zunubansu. Ana yankewa waɗannan mutanen<br />
hukumci duk lokacin da suka yi zunubi, domin <strong>Allah</strong> yana amfani da<br />
dokarsa da aka yi amfani da ita, wanda shine Littafi Mai-Tsarki wajen<br />
zartar da hukumci. Ana yi masu shari’a da dokar <strong>Allah</strong> duk lokacin da<br />
suke aikata zunuban da aka rubuta a cikin waɗannan littatafai.<br />
Akwai kuma littafin rai. Sunayensu ba su cikin littafin rai. Saboda<br />
haka ba nufin <strong>Allah</strong> bane ya cece su. Dukansu suna ƙarƙashin hukuncin<br />
mutuwa, daga ƙarshe kuma zai bayyana a fili cewa ba zasu sake rayuwa<br />
ba da yake za a jefa su cikin ƙorama ta wuta. A cikin Ruya ta Yohana 20:<br />
a aya ta 12 da 13 wannan kalmar “An hukuntasu” tana koya mana cewa<br />
ana ci gaba da hukumta su. Saboda haka wannan ayar ta 13 tana koya<br />
cewa a wannan hoton, waɗanda basu da ceton da suka riga suka mutu<br />
suna cikin kabari, suna ƙarƙashin hukumcin <strong>Allah</strong> da yake Maganar <strong>Allah</strong><br />
ta kashe su. A matsayin matakin ƙarshe na ci gaba da shari’a <strong>Allah</strong> a<br />
ranar shari’a, za’a fitar da su daga kaburbura domin kumyatarwa ta<br />
ƙarshe, za a kuma hallaka su har abada.<br />
A cikin Ruya ta Yohanna 20:13, mun karanta game da waɗanda<br />
suke cikin teku. Ya yiwu ana magana ne a kan waɗanda suka mutu cikin<br />
ruhaniya da suke da rai ake kuma misaltawa da iskar teku. (Ishaya<br />
57:20; Yahuda 13), ko kuma zai iya kasancewa waɗanda suka hallaka a<br />
cikin teku, kamar waɗanda suka hallaka a ruwan tsufana a zamanin<br />
Nuhu. Bugu da ƙari, waɗanda suka mutu suna jahannama ko kuma suka<br />
mutu suna kabari (wato waɗanda har yanzu suke raye amma mattatu ne<br />
a ruhaniya, tare da waɗanda suka rigaya suka mutu kuma an binne su),<br />
za’a kawo su zuwa kunya ta ƙarshe a gaban <strong>Allah</strong> ranar shari’a.<br />
Daga ƙarshe, za a jefa mutuwa da jahannama ko kuma mutuwa<br />
da kabari a cikin ƙorama ta wuta. Mun karanta a cikin IKorintiyawa<br />
15:16 cewa:<br />
Mutuwa ce maƙiyi na ƙarshe da za a kawas.<br />
26