11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

Wannan shine hoton (hoto mai kusurwa uku), waɗanda ba<br />

zaɓaɓɓu ba (waɗanda <strong>Allah</strong> bai yi niyar ceto ba), tsayawa a gaban <strong>Allah</strong>.<br />

Akwai farin kursiyi wanda ya nuna <strong>Allah</strong> ne kaɗai mai-mulki, alƙalin<br />

dukan duniya. <strong>Allah</strong> ne kaɗai wanda zai iya zaunawa (yana mulki) a kan<br />

kursiyi, wanda a matsayin mai- mulki mafi ɗaukaka zai kawo ƙarshen<br />

duniya, wanda daga sama da ƙasa zasu shuɗe daga fuskarsa.<br />

Mattatu suna tsaye a wurin, a gaban <strong>Allah</strong>. Kowane bil’adama,<br />

duk tsawon rayuwarsa, yana tsaye a gaban <strong>Allah</strong>. A wannan karon,<br />

dukan waɗanda suke matattu cikin ruhaniya tun daga lokacin da suke<br />

cikin Adamu (a cikin Adamu duka matattu ne, I Korintiyawa 15:22).<br />

Wannan yana nufin ko da shike suna raye na ɗan ƙaramin lokaci, basu da<br />

rai a cikin Kristi daga lokacin da aka haife su. Su mattatu ne cikin<br />

ruhaniya. A wannan hoton muna ganin littatafai a buɗe waɗanda suke<br />

ɗauke da bayanan zunubansu. Ana yankewa waɗannan mutanen<br />

hukumci duk lokacin da suka yi zunubi, domin <strong>Allah</strong> yana amfani da<br />

dokarsa da aka yi amfani da ita, wanda shine Littafi Mai-Tsarki wajen<br />

zartar da hukumci. Ana yi masu shari’a da dokar <strong>Allah</strong> duk lokacin da<br />

suke aikata zunuban da aka rubuta a cikin waɗannan littatafai.<br />

Akwai kuma littafin rai. Sunayensu ba su cikin littafin rai. Saboda<br />

haka ba nufin <strong>Allah</strong> bane ya cece su. Dukansu suna ƙarƙashin hukuncin<br />

mutuwa, daga ƙarshe kuma zai bayyana a fili cewa ba zasu sake rayuwa<br />

ba da yake za a jefa su cikin ƙorama ta wuta. A cikin Ruya ta Yohana 20:<br />

a aya ta 12 da 13 wannan kalmar “An hukuntasu” tana koya mana cewa<br />

ana ci gaba da hukumta su. Saboda haka wannan ayar ta 13 tana koya<br />

cewa a wannan hoton, waɗanda basu da ceton da suka riga suka mutu<br />

suna cikin kabari, suna ƙarƙashin hukumcin <strong>Allah</strong> da yake Maganar <strong>Allah</strong><br />

ta kashe su. A matsayin matakin ƙarshe na ci gaba da shari’a <strong>Allah</strong> a<br />

ranar shari’a, za’a fitar da su daga kaburbura domin kumyatarwa ta<br />

ƙarshe, za a kuma hallaka su har abada.<br />

A cikin Ruya ta Yohanna 20:13, mun karanta game da waɗanda<br />

suke cikin teku. Ya yiwu ana magana ne a kan waɗanda suka mutu cikin<br />

ruhaniya da suke da rai ake kuma misaltawa da iskar teku. (Ishaya<br />

57:20; Yahuda 13), ko kuma zai iya kasancewa waɗanda suka hallaka a<br />

cikin teku, kamar waɗanda suka hallaka a ruwan tsufana a zamanin<br />

Nuhu. Bugu da ƙari, waɗanda suka mutu suna jahannama ko kuma suka<br />

mutu suna kabari (wato waɗanda har yanzu suke raye amma mattatu ne<br />

a ruhaniya, tare da waɗanda suka rigaya suka mutu kuma an binne su),<br />

za’a kawo su zuwa kunya ta ƙarshe a gaban <strong>Allah</strong> ranar shari’a.<br />

Daga ƙarshe, za a jefa mutuwa da jahannama ko kuma mutuwa<br />

da kabari a cikin ƙorama ta wuta. Mun karanta a cikin IKorintiyawa<br />

15:16 cewa:<br />

Mutuwa ce maƙiyi na ƙarshe da za a kawas.<br />

26

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!