11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

7. Kusan mutane biliyan bakwai ne zasu kasance a duniya a<br />

lokacin zasu kuma shaida fyaucewar masu bi na gaskiya. Za<br />

a raba waɗanda aka bari a baya ruƙuni biyu. Kimanin kashi<br />

ɗaya bisa ukunsu ko kuma biliyan biyu daga cikinsu, zasu<br />

kasance ’yan Ikkilisiya ne. Suna da ɗan sanin gaskiyar Littafi<br />

Mai-Tsarki sun gaskanta cewa su masu bi ne. Sauran kashin<br />

zai ƙunshi sauran mutanen duniya da aka bari a baya.<br />

8. Bayan wannan ranar 21 ga watan Mayu, 2011 ranar nan maiban<br />

tsoro, ranakun da zasu biyo baya zasu kasance ne kamar<br />

sauran ranaku a duk faɗin duniya za a ci gaba da harkokin<br />

yau da kullum kamar yadda aka saba.<br />

9. Sai dai a wannan ranar, za a yi babbar girgizar ƙasa yadda a<br />

duk faɗin duniya, kabarbura da dukan maƙabartu zasu<br />

buɗe. Jikunan mutanen da aka binne a wurin kuma za su<br />

warwatsu a ƙasa. (sai dai jikuna masu bi na gaskiya domin,<br />

za a sake jikunansu zuwa jiki mai daraja da za a fyauce).<br />

10. Wannan girgizar ƙasar zata yi ɓarnar gaske a dukan duniya<br />

wanda zai haddasa mahaukaciyar guguwa mai tafe da ruwa<br />

ta tsunami, da zai lalata hanyoyin ruwa da na makamashi da<br />

sauransu. Don haka za a yi alobai masu tsanani.<br />

11. Wannan lokacin zai zama lokacin baƙin cikin gaske ga ’yan<br />

Ikkilisiya. Sun yi tsammani cewa sune za a fyauce. Sai<br />

kwatsam, suka gane cewa a bar su a baya suna kuma<br />

ƙarƙashin cikakken fushin <strong>Allah</strong>. Daga nan zasu gane cewa<br />

ba za su ji daɗin ci gaba da zama a duniyar nan ba. Abu mafi<br />

muni kuma shine zasu sani cewa basu da rai madawami tare<br />

da kiristi da kuma zama magadan sabuwar sama da sabuwar<br />

duniya. Banda haka kuma, zasu kasance a cikin kunya mai<br />

girma a idon wanɗanda ba su san komi ba game da<br />

Littafi Mai-Tsarki, amma yanzu suka ga cewa addininsu na<br />

kirista ƙarya ne da na riya. Fiye da haka, zasu sha babbar<br />

kunya a gaban <strong>Allah</strong> da mulkoki da ikokin na sama. A gaban<br />

<strong>Allah</strong> mutuwarsu zata kasance hukumcin kisa mai ban kunya<br />

domin suna ƙalƙashin la’anar <strong>Allah</strong>. Zasu kuma sha tsanani<br />

na jiki sakamakon annobar da zata faru a dukan duniya.<br />

Dukansu zasu mutu (za a yi masu kisan wulakanci a<br />

gaban <strong>Allah</strong>). Suma zasu mutu a ranar ko kuma kafin rana ta<br />

ƙarshe 21 ga watan Octoba, 2011.<br />

12. Sauran ruƙunin mutanen kuma waɗanda basu taɓa cewa su<br />

masu bi bane, waɗanda kuma aka barsu a baya lokacin da<br />

aka fyauce masu bi na gaskiya, zasu yi baƙin cikin sanin<br />

cewa an katse masu hanzari a irin rayuwar farin ciki da begen<br />

irin rayuwar da suke yi a nan duniya. Suma zasu jimre<br />

babbar azaba ta jiki wanda zata faru ta dalilin annobar da<br />

suke jimrewa. Suma zasu kunyata a gaban <strong>Allah</strong> da<br />

59

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!