Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
7. Kusan mutane biliyan bakwai ne zasu kasance a duniya a<br />
lokacin zasu kuma shaida fyaucewar masu bi na gaskiya. Za<br />
a raba waɗanda aka bari a baya ruƙuni biyu. Kimanin kashi<br />
ɗaya bisa ukunsu ko kuma biliyan biyu daga cikinsu, zasu<br />
kasance ’yan Ikkilisiya ne. Suna da ɗan sanin gaskiyar Littafi<br />
Mai-Tsarki sun gaskanta cewa su masu bi ne. Sauran kashin<br />
zai ƙunshi sauran mutanen duniya da aka bari a baya.<br />
8. Bayan wannan ranar 21 ga watan Mayu, 2011 ranar nan maiban<br />
tsoro, ranakun da zasu biyo baya zasu kasance ne kamar<br />
sauran ranaku a duk faɗin duniya za a ci gaba da harkokin<br />
yau da kullum kamar yadda aka saba.<br />
9. Sai dai a wannan ranar, za a yi babbar girgizar ƙasa yadda a<br />
duk faɗin duniya, kabarbura da dukan maƙabartu zasu<br />
buɗe. Jikunan mutanen da aka binne a wurin kuma za su<br />
warwatsu a ƙasa. (sai dai jikuna masu bi na gaskiya domin,<br />
za a sake jikunansu zuwa jiki mai daraja da za a fyauce).<br />
10. Wannan girgizar ƙasar zata yi ɓarnar gaske a dukan duniya<br />
wanda zai haddasa mahaukaciyar guguwa mai tafe da ruwa<br />
ta tsunami, da zai lalata hanyoyin ruwa da na makamashi da<br />
sauransu. Don haka za a yi alobai masu tsanani.<br />
11. Wannan lokacin zai zama lokacin baƙin cikin gaske ga ’yan<br />
Ikkilisiya. Sun yi tsammani cewa sune za a fyauce. Sai<br />
kwatsam, suka gane cewa a bar su a baya suna kuma<br />
ƙarƙashin cikakken fushin <strong>Allah</strong>. Daga nan zasu gane cewa<br />
ba za su ji daɗin ci gaba da zama a duniyar nan ba. Abu mafi<br />
muni kuma shine zasu sani cewa basu da rai madawami tare<br />
da kiristi da kuma zama magadan sabuwar sama da sabuwar<br />
duniya. Banda haka kuma, zasu kasance a cikin kunya mai<br />
girma a idon wanɗanda ba su san komi ba game da<br />
Littafi Mai-Tsarki, amma yanzu suka ga cewa addininsu na<br />
kirista ƙarya ne da na riya. Fiye da haka, zasu sha babbar<br />
kunya a gaban <strong>Allah</strong> da mulkoki da ikokin na sama. A gaban<br />
<strong>Allah</strong> mutuwarsu zata kasance hukumcin kisa mai ban kunya<br />
domin suna ƙalƙashin la’anar <strong>Allah</strong>. Zasu kuma sha tsanani<br />
na jiki sakamakon annobar da zata faru a dukan duniya.<br />
Dukansu zasu mutu (za a yi masu kisan wulakanci a<br />
gaban <strong>Allah</strong>). Suma zasu mutu a ranar ko kuma kafin rana ta<br />
ƙarshe 21 ga watan Octoba, 2011.<br />
12. Sauran ruƙunin mutanen kuma waɗanda basu taɓa cewa su<br />
masu bi bane, waɗanda kuma aka barsu a baya lokacin da<br />
aka fyauce masu bi na gaskiya, zasu yi baƙin cikin sanin<br />
cewa an katse masu hanzari a irin rayuwar farin ciki da begen<br />
irin rayuwar da suke yi a nan duniya. Suma zasu jimre<br />
babbar azaba ta jiki wanda zata faru ta dalilin annobar da<br />
suke jimrewa. Suma zasu kunyata a gaban <strong>Allah</strong> da<br />
59