Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
<strong>Allah</strong> ya nuna a cikin Ruya ta Yohanna 18:8.<br />
Domin wannan fa rana ɗaya alobanta za su zo, mutuwa, da kewa<br />
da yunwa, za’a ƙone ta sarai da wuta; gama Ubangiji <strong>Allah</strong> maiƙarfi<br />
ne wanda ya shari’anta mata.<br />
<strong>Allah</strong> yana koya mana a cikin wannan aya cewa a rana ɗaya,<br />
wadda zata kasance ranar shari’a, za a yi mutuwa da fari, za a ƙona ta<br />
da wuta. Konawa da wuta yayi daidai da abinda ke cikin II Bitrus 3:10<br />
inda muka karanta cewa:<br />
Amma ranar Ubangiji kamar ɓarawo zata zo; a cikinta fa,<br />
sammai zasu shuɗe tare da ƙara mai-girma, rundunan kuma<br />
zasu narke da ƙuna mai zafi, duniya kuwa da ayukan da ke<br />
cikinta zasu ƙone.<br />
Ƙonawa da wuta wadda ta kasance mutuwa ta biyu, ta danganta<br />
mutuwa ta biyu da ƙorama ta wuta. Wannan ne lokaci na ƙarshe da ta<br />
tabbatar da cewa ba za a sake samun wata damar rayuwa ba. Ya<br />
danganta da kalmar nan ta helenanci “gehenna” da ake samu jefi-jefi a<br />
cikin Littafi Mai-Tsarki wanda aka fassara da kalmar “jahannama”. Misali,<br />
mun karanta a cikin Markus 9:43-44 cewa:<br />
Kuma idan hanunka ya sa ka kayi tuntuɓe, ka yanke shi, gwamma<br />
a gareka ka shiga cikin rai ɗungum da ka tafi jahannama da<br />
hannunka biyu, cikin wuta wadda bata bituwa. Wurin da tsutsar<br />
su bata mutuwa ba, kuma wuta bata bituwa ba.<br />
Wutar da bata bituwa ita ce ƙorama mai-ƙonewa. Ambaton wuta<br />
a cikin Littafi Mai-Tsarki ya na daidai da abinda aka faɗa a cikin<br />
Ibraniyawa 12:29 inda aka kira <strong>Allah</strong> “wuta mai cinyewa” idan wutar <strong>Allah</strong><br />
ta cinye mutum, wannan mutum ba zai sake rayuwa ba.<br />
Nan gaba zamu koya cewa wannan kalmar “tsutsarsu bata<br />
mutuwa” wannan kalmar tsutsa tana da dangantaka da kunya. Cewa ba<br />
kawai tana nufin kumyatar da waɗanda basu da ceto ta wajen yanke<br />
masu hukumcin mutuwa ba, kuma ba mawuyacin abu bane share<br />
wannan kunya. Haka nan wannan kalmar “wutar bata bituwa” ya nuna<br />
cewa ba zai sake rayuwa ba.<br />
Tilas ne mu tuna cewa a cikin Adamu, an halicci ɗan adam duka<br />
domin ya rayu har abada, ko da yake akwai sharaɗi. Duk da haka,<br />
saboda zunubi, ‘yan adam suka zama masu mutuwa. Amma muddin an<br />
halicce shi a kamanin <strong>Allah</strong> ya rayu har abada, zai yiwu wani lokaci nan<br />
gaba bayan ya biya bashin zunuban sa zai iya rayuwa kuma? amsar ita<br />
ce, a’a! Domin jadada wannan batun <strong>Allah</strong> yayi Magana game da wutan<br />
jahannama wanda bata bituwa, da hallaka ta har abada, da tsutsa da<br />
29