11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

<strong>Allah</strong> ya nuna a cikin Ruya ta Yohanna 18:8.<br />

Domin wannan fa rana ɗaya alobanta za su zo, mutuwa, da kewa<br />

da yunwa, za’a ƙone ta sarai da wuta; gama Ubangiji <strong>Allah</strong> maiƙarfi<br />

ne wanda ya shari’anta mata.<br />

<strong>Allah</strong> yana koya mana a cikin wannan aya cewa a rana ɗaya,<br />

wadda zata kasance ranar shari’a, za a yi mutuwa da fari, za a ƙona ta<br />

da wuta. Konawa da wuta yayi daidai da abinda ke cikin II Bitrus 3:10<br />

inda muka karanta cewa:<br />

Amma ranar Ubangiji kamar ɓarawo zata zo; a cikinta fa,<br />

sammai zasu shuɗe tare da ƙara mai-girma, rundunan kuma<br />

zasu narke da ƙuna mai zafi, duniya kuwa da ayukan da ke<br />

cikinta zasu ƙone.<br />

Ƙonawa da wuta wadda ta kasance mutuwa ta biyu, ta danganta<br />

mutuwa ta biyu da ƙorama ta wuta. Wannan ne lokaci na ƙarshe da ta<br />

tabbatar da cewa ba za a sake samun wata damar rayuwa ba. Ya<br />

danganta da kalmar nan ta helenanci “gehenna” da ake samu jefi-jefi a<br />

cikin Littafi Mai-Tsarki wanda aka fassara da kalmar “jahannama”. Misali,<br />

mun karanta a cikin Markus 9:43-44 cewa:<br />

Kuma idan hanunka ya sa ka kayi tuntuɓe, ka yanke shi, gwamma<br />

a gareka ka shiga cikin rai ɗungum da ka tafi jahannama da<br />

hannunka biyu, cikin wuta wadda bata bituwa. Wurin da tsutsar<br />

su bata mutuwa ba, kuma wuta bata bituwa ba.<br />

Wutar da bata bituwa ita ce ƙorama mai-ƙonewa. Ambaton wuta<br />

a cikin Littafi Mai-Tsarki ya na daidai da abinda aka faɗa a cikin<br />

Ibraniyawa 12:29 inda aka kira <strong>Allah</strong> “wuta mai cinyewa” idan wutar <strong>Allah</strong><br />

ta cinye mutum, wannan mutum ba zai sake rayuwa ba.<br />

Nan gaba zamu koya cewa wannan kalmar “tsutsarsu bata<br />

mutuwa” wannan kalmar tsutsa tana da dangantaka da kunya. Cewa ba<br />

kawai tana nufin kumyatar da waɗanda basu da ceto ta wajen yanke<br />

masu hukumcin mutuwa ba, kuma ba mawuyacin abu bane share<br />

wannan kunya. Haka nan wannan kalmar “wutar bata bituwa” ya nuna<br />

cewa ba zai sake rayuwa ba.<br />

Tilas ne mu tuna cewa a cikin Adamu, an halicci ɗan adam duka<br />

domin ya rayu har abada, ko da yake akwai sharaɗi. Duk da haka,<br />

saboda zunubi, ‘yan adam suka zama masu mutuwa. Amma muddin an<br />

halicce shi a kamanin <strong>Allah</strong> ya rayu har abada, zai yiwu wani lokaci nan<br />

gaba bayan ya biya bashin zunuban sa zai iya rayuwa kuma? amsar ita<br />

ce, a’a! Domin jadada wannan batun <strong>Allah</strong> yayi Magana game da wutan<br />

jahannama wanda bata bituwa, da hallaka ta har abada, da tsutsa da<br />

29

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!