11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

“<strong>Ga</strong>wayen mutanen nan za su zama naman tsuntsayen sama, da<br />

bisashen ƙasa, ba kuwa wanda za ya kore su ba. Sa’annan zan sa<br />

muryar wasa da dariya, da muryar farin ciki da muryar ango da<br />

muryar amarya, kuma su ƙare a biranen Yahuda da hanyoyin<br />

Urushalima kuma gama ƙasar za ta zama kango. A loton nan, in<br />

ji Ubangiji za su ɗauko ƙasusuwan sarakunan Yahuda da na<br />

hakimai da na firistoci da na annabawa da na manzannin<br />

Urushalima daga cikin kabarburan su za a shinfiɗe su a rana da<br />

farin wata, da dukan rundunar sama waɗanda suka ƙamnace su,<br />

suka bauta masu kuma suka bi su, suka biɗe su, suka yi masu<br />

sujada kuma: ba za a tattara su ba, ba kuwa za a bizne su ba, za<br />

su zama taki a bisa fuskar ƙasa.<br />

A Nahum 3:5-6 <strong>Allah</strong> yace:<br />

“<strong>Ga</strong> shi ina gaba da ke inji Ubangiji mai runduna, zan kuwa buɗe<br />

asirinki a gaban fuskar ki; zan nuna ma al’ummai tsiraicin ki<br />

kunyarki, kuma zan bayyana ga mulkoki. Zan zuba maki ƙazanta<br />

mai ban ƙyama in maishe ki abu mummuna, in kafa ki abin kallo.<br />

Masu Bi Suna Shari’anta Marasa Ceto<br />

A farkon ranar sharia, 21 ga watan Mayu, 2011, lokacin da za a<br />

ga ana fyauce jikunan mattatu na Nineba a sararin sama (fyaucewa) zuwa<br />

cikin gajimarai domin su kasance tare da Kristi, zai kasance shari’a da<br />

hukumci ga waɗanda aka bari a baya. Mutanen Nineba sun gane da<br />

muguntarsu, suka ƙasƙantar da kansu suka tuba, suka ta da muryar su<br />

ga <strong>Allah</strong> domin yayi masu jinƙai, suna begen cewa wata kila <strong>Allah</strong> ba zai<br />

hallaka su ba. Littafi Mai-Tsarki ya shaida mana cewa <strong>Allah</strong> a cikin<br />

jinƙansa, ya cece su.<br />

<strong>Ga</strong>skiyar cewa sababbin jikunan mutanen Nineba da aka fyauce,<br />

ya jaddada zunuban waɗanda aka bari a baya. Wannan kashewar zata<br />

faru ga waɗanda suka gaskanta an cece su, amma madogarar su tana<br />

kan Ikklisiyarsu ko baftismar su, da dai sauransu. Ta haka zasu karɓi<br />

hukunci mai tsanani fiye da waɗanda basu san Littafi Mai-Tsarki ba.<br />

Fyaucewar mutanen Nineba wanda zai nuna a fili cewa an cece su,<br />

babbar shaida ce cewa waɗanda aka bari a baya basu da ceto kuma babu<br />

shakka, zasu kasance ƙarƙashin fushin <strong>Allah</strong>. Wannan ya bayyana ayoyi<br />

kamar waɗannan:.<br />

Matta 12:41 Nawiyawa zasu tashi tsaye a ranar shari’a tare da<br />

wannan tsarai, za su kuwa kashe ta: gama su suka tuba da<br />

wa’azin Yunana ga kuwa wanda ya fi Yunana girma a nan.<br />

53

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!