Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
“<strong>Ga</strong>wayen mutanen nan za su zama naman tsuntsayen sama, da<br />
bisashen ƙasa, ba kuwa wanda za ya kore su ba. Sa’annan zan sa<br />
muryar wasa da dariya, da muryar farin ciki da muryar ango da<br />
muryar amarya, kuma su ƙare a biranen Yahuda da hanyoyin<br />
Urushalima kuma gama ƙasar za ta zama kango. A loton nan, in<br />
ji Ubangiji za su ɗauko ƙasusuwan sarakunan Yahuda da na<br />
hakimai da na firistoci da na annabawa da na manzannin<br />
Urushalima daga cikin kabarburan su za a shinfiɗe su a rana da<br />
farin wata, da dukan rundunar sama waɗanda suka ƙamnace su,<br />
suka bauta masu kuma suka bi su, suka biɗe su, suka yi masu<br />
sujada kuma: ba za a tattara su ba, ba kuwa za a bizne su ba, za<br />
su zama taki a bisa fuskar ƙasa.<br />
A Nahum 3:5-6 <strong>Allah</strong> yace:<br />
“<strong>Ga</strong> shi ina gaba da ke inji Ubangiji mai runduna, zan kuwa buɗe<br />
asirinki a gaban fuskar ki; zan nuna ma al’ummai tsiraicin ki<br />
kunyarki, kuma zan bayyana ga mulkoki. Zan zuba maki ƙazanta<br />
mai ban ƙyama in maishe ki abu mummuna, in kafa ki abin kallo.<br />
Masu Bi Suna Shari’anta Marasa Ceto<br />
A farkon ranar sharia, 21 ga watan Mayu, 2011, lokacin da za a<br />
ga ana fyauce jikunan mattatu na Nineba a sararin sama (fyaucewa) zuwa<br />
cikin gajimarai domin su kasance tare da Kristi, zai kasance shari’a da<br />
hukumci ga waɗanda aka bari a baya. Mutanen Nineba sun gane da<br />
muguntarsu, suka ƙasƙantar da kansu suka tuba, suka ta da muryar su<br />
ga <strong>Allah</strong> domin yayi masu jinƙai, suna begen cewa wata kila <strong>Allah</strong> ba zai<br />
hallaka su ba. Littafi Mai-Tsarki ya shaida mana cewa <strong>Allah</strong> a cikin<br />
jinƙansa, ya cece su.<br />
<strong>Ga</strong>skiyar cewa sababbin jikunan mutanen Nineba da aka fyauce,<br />
ya jaddada zunuban waɗanda aka bari a baya. Wannan kashewar zata<br />
faru ga waɗanda suka gaskanta an cece su, amma madogarar su tana<br />
kan Ikklisiyarsu ko baftismar su, da dai sauransu. Ta haka zasu karɓi<br />
hukunci mai tsanani fiye da waɗanda basu san Littafi Mai-Tsarki ba.<br />
Fyaucewar mutanen Nineba wanda zai nuna a fili cewa an cece su,<br />
babbar shaida ce cewa waɗanda aka bari a baya basu da ceto kuma babu<br />
shakka, zasu kasance ƙarƙashin fushin <strong>Allah</strong>. Wannan ya bayyana ayoyi<br />
kamar waɗannan:.<br />
Matta 12:41 Nawiyawa zasu tashi tsaye a ranar shari’a tare da<br />
wannan tsarai, za su kuwa kashe ta: gama su suka tuba da<br />
wa’azin Yunana ga kuwa wanda ya fi Yunana girma a nan.<br />
53