11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

<strong>Ga</strong>ma ba zaka bar raina ga lahira ba ba kwa zaka bar maitsarkinka<br />

shi ga ruba ba.<br />

Domin ya yi nasara bisa jahannama ransa ya tashi daga mattatu.<br />

An tabbatar da wannan a Romawa 1:4 inda muka karanta cewa:<br />

Aka aiyana shi Ɗan <strong>Allah</strong> da Iko ta wurin Ruhu Mai-Tsarki bisa<br />

ga tashi daga mattatu shi Yesu Kristi Ubangijinmu.<br />

Wannan aya tana kuma koya mana cewa za a kira Kristi Ɗan<br />

<strong>Allah</strong> ne kawai domin ya tashi daga kabari (Jahannama). Kristi ba shi da<br />

farko, shi <strong>Allah</strong> madawammi ne tun fil azal. An jadada wannan game da<br />

<strong>Allah</strong> bisa ga abinda <strong>Allah</strong> ya ce a cikin Yohanna 3:16 ‘‘... ya bada dansa<br />

haifaffe shi kaɗai”. Haifaffe yana nufin yana da farko ta yaya <strong>Allah</strong> zai yi<br />

magana cewa Kristi yana da farko?. Yana da farko da shike ya mutu ya<br />

kuma rayu. Ta haka, tunda ya tashi daga mattatu, za a kira shi Ɗan<br />

<strong>Allah</strong>. Ko da shi Kristi, <strong>Allah</strong> Madawammi ne, kafin ya halicci wannan<br />

duniyar, tilas ne ya tashi daga matattu. An tabbatar da wannan a<br />

Ibraniyawa 1:2.<br />

Ƙarshen waɗannan kwanaki ya yi mana magana cikin Ɗansa<br />

wanda ya sanya magajin abu duka, wanda kuma ya yi duniya ta<br />

wurinsa.<br />

Wannan kuma ya tabbatar da cewa an biya cikakken bashin<br />

zunuban zaɓɓaɓu kafin a halicci duniya.<br />

Saboda haka, ya yiwu a yi tambaya cewa: ‘‘Dole ne Kristi ya mutu<br />

sau biyu domin ya biya cikakken bashin zunubanmu? Ka tuna da misalin<br />

nan na tarihi a Fitowa 17:6:<br />

<strong>Ga</strong> shi zan tsaya a gabanka can bisa Pa cikin Horeb, za ka bugi<br />

Pa, ruwa kwa za ya fito daga cikinsa domin mutane su sha. Musa<br />

kwa yayi haka nan a idanun dattiɓai na Isra’ila.<br />

Pa ɗin yana wakiltan Kristi. Musa yana wakiltar dokar <strong>Allah</strong>. Ruwa<br />

yana wakiltar bisharar ceto wadda take samuwa domin an hukunta Kristi<br />

sabili da a cika ka’idar shari’a. A wannan karatun mun ga cewa Musa ya<br />

buga Kristi Dutse, sau ɗaya, shari’a, da kuma ruwan (ceto) suka ɓulɓulo<br />

daga dutsen.<br />

Sai dai, a cikin Littafin Lissafi 20:10-11, Musa ya buga dutse sau<br />

biyu ruwa kuma ya fito. Amma ta haka, Musa ya yi fiye da abin da <strong>Allah</strong><br />

ya umurce shi yayi, saboda haka aka hana Musa damar jagorancin<br />

’ya’yan Isra’ila su ƙetare kogin Urdun zuwa ƙasar alkawari.<br />

Watau, an buga dutsen sau biyu yayinda abinda ake bukata kawai<br />

shine a buga sau ɗaya. An hukunta Yesu sau biyu, ko da shike abinda<br />

69

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!