Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
<strong>Ga</strong>ma ba zaka bar raina ga lahira ba ba kwa zaka bar maitsarkinka<br />
shi ga ruba ba.<br />
Domin ya yi nasara bisa jahannama ransa ya tashi daga mattatu.<br />
An tabbatar da wannan a Romawa 1:4 inda muka karanta cewa:<br />
Aka aiyana shi Ɗan <strong>Allah</strong> da Iko ta wurin Ruhu Mai-Tsarki bisa<br />
ga tashi daga mattatu shi Yesu Kristi Ubangijinmu.<br />
Wannan aya tana kuma koya mana cewa za a kira Kristi Ɗan<br />
<strong>Allah</strong> ne kawai domin ya tashi daga kabari (Jahannama). Kristi ba shi da<br />
farko, shi <strong>Allah</strong> madawammi ne tun fil azal. An jadada wannan game da<br />
<strong>Allah</strong> bisa ga abinda <strong>Allah</strong> ya ce a cikin Yohanna 3:16 ‘‘... ya bada dansa<br />
haifaffe shi kaɗai”. Haifaffe yana nufin yana da farko ta yaya <strong>Allah</strong> zai yi<br />
magana cewa Kristi yana da farko?. Yana da farko da shike ya mutu ya<br />
kuma rayu. Ta haka, tunda ya tashi daga mattatu, za a kira shi Ɗan<br />
<strong>Allah</strong>. Ko da shi Kristi, <strong>Allah</strong> Madawammi ne, kafin ya halicci wannan<br />
duniyar, tilas ne ya tashi daga matattu. An tabbatar da wannan a<br />
Ibraniyawa 1:2.<br />
Ƙarshen waɗannan kwanaki ya yi mana magana cikin Ɗansa<br />
wanda ya sanya magajin abu duka, wanda kuma ya yi duniya ta<br />
wurinsa.<br />
Wannan kuma ya tabbatar da cewa an biya cikakken bashin<br />
zunuban zaɓɓaɓu kafin a halicci duniya.<br />
Saboda haka, ya yiwu a yi tambaya cewa: ‘‘Dole ne Kristi ya mutu<br />
sau biyu domin ya biya cikakken bashin zunubanmu? Ka tuna da misalin<br />
nan na tarihi a Fitowa 17:6:<br />
<strong>Ga</strong> shi zan tsaya a gabanka can bisa Pa cikin Horeb, za ka bugi<br />
Pa, ruwa kwa za ya fito daga cikinsa domin mutane su sha. Musa<br />
kwa yayi haka nan a idanun dattiɓai na Isra’ila.<br />
Pa ɗin yana wakiltan Kristi. Musa yana wakiltar dokar <strong>Allah</strong>. Ruwa<br />
yana wakiltar bisharar ceto wadda take samuwa domin an hukunta Kristi<br />
sabili da a cika ka’idar shari’a. A wannan karatun mun ga cewa Musa ya<br />
buga Kristi Dutse, sau ɗaya, shari’a, da kuma ruwan (ceto) suka ɓulɓulo<br />
daga dutsen.<br />
Sai dai, a cikin Littafin Lissafi 20:10-11, Musa ya buga dutse sau<br />
biyu ruwa kuma ya fito. Amma ta haka, Musa ya yi fiye da abin da <strong>Allah</strong><br />
ya umurce shi yayi, saboda haka aka hana Musa damar jagorancin<br />
’ya’yan Isra’ila su ƙetare kogin Urdun zuwa ƙasar alkawari.<br />
Watau, an buga dutsen sau biyu yayinda abinda ake bukata kawai<br />
shine a buga sau ɗaya. An hukunta Yesu sau biyu, ko da shike abinda<br />
69