11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

jikunansu zasu fito daga kaburbura a matsayin madauwamin jiki na<br />

ruhaniya, za a kuma fyauce jikunansu su kasance tare da Kristi. Saboda<br />

haka duk zasu zauna cikkakun mutane cikin jiki da ruhu da zai rayu ya<br />

kuma yi mulki tare da Kristi har abada.<br />

Idan har yanzu suna da rai a ranar 21 ga watan Mayu, 2011, nan<br />

take za a basu sabon jiki madauwami mai rai. Za a kuma fyauce su su<br />

zauna tare da Kristi har abada.<br />

Waɗanda Ba Zaɓaɓɓu Ba Da Suke Da Rai Har Ranar 21 <strong>Ga</strong> Mayu, 2011<br />

Wannan ruƙunin mutanen da ke da yawan gaske, yaji gargaɗi<br />

cewa ƙarshen duniya ya kusa. Amma ba su maida hankali a kai ba. Basu<br />

maida hankali a kai ba domin basu gaskanta cewa Littafi Mai-Tsarki<br />

Maganar <strong>Allah</strong> ba ne. Ko kuma basu kasa kunne a kan gargaɗin ba<br />

domin sun amince da koyaswar Ikklisiyarsu cewa Kristi zai zo kamar<br />

ɓarawo da dare, saboda haka ba su bukatar kula da koyarwar da suka<br />

hakikanta cewa karkatacciyar koyarwa ce game da dawowar Kristi. Ko<br />

kuma sabili da ƙaunar wannan duniya da suke yi, ba su maida hankali ga<br />

gargaɗin ba domin basu son duniyar su ta ƙare.<br />

Fiye da shekaru 1,900, Littafi Mai-Tsarki ya koya cewa Kristi zai<br />

zo kamar ɓarawo da dare, kuma bai zo ba. Saboda haka mutane da yawa<br />

suna tunani cewa ba zai zo ya kawo ƙarshen duniyan nan ba, nan da<br />

shekaru 100 ko fi. Saboda haka zasu iya tabbacin cewa za su ci gaba da<br />

jin daɗin wannan duniya duk tsawon rayuwarsu. Amma idan aka bada<br />

ainihin ranar, ranar da ta rage ’yan shekaru kaɗan kawai nan gaba,<br />

wannan ba abu mai karɓuwa ba ne gare su. Saboda haka ba su son su ji<br />

bayanin da muka samu daga Littafi Mai-Tsarki.<br />

A matsayin ƙarin hukucin ga mutanen da suka ji gargaɗin amma<br />

suka ƙi biyayya da shi, wannan ruƙunin mutanen, zasu shiga da ransu<br />

watannin nan biyar matsananta da ake kira ranar sharia da zata fara da<br />

fyaucewar masu bi na gaskiya a ranar 21 ga watan Mayu, 2011.<br />

Za su ga ana fyauce mutane yayin da aka bar su a baya. Za su yi kuka da<br />

cizon haƙoransu ga <strong>Allah</strong> a cikin fushi. Daɗin daɗawa, zasu sha azaba<br />

mai-tsanani na tsawon watanni biyar, sabili da annobar da zata fara da<br />

babbar girgizan ƙasa a rana ta farko. Idan suka mutu a cikin watannin<br />

nan biyar, ya yiwu kuma da dama su mutu, jikunansu zasu bazu a ko’ina<br />

a ƙasa. Daga ƙarshe, ranar 21 ga watan Octoba, 2011, za a ƙona dukan<br />

duniya har da ƙasa da dukan ayyukan da ke cikinta, ba zasu sake rayuwa<br />

ba.<br />

Tashin Matattun Da Ba Su Da Ceto<br />

Mun koyi cewa idan wanda ba zaɓaɓɓe ba ya mutu, ya mutu cikin<br />

jiki da kuma ruhu. Kuma ba zai sake rayuwa ba. Babu wani wuri a cikin<br />

Littafi Mai-Tsarki da aka bayyana cewa marasa ceto da suka mutu za su<br />

50

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!