11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

sake rayuwa. Amma akwai ayoyi kima da suka nuna cewa za su sake<br />

rayuwa domin su ƙara ɗanɗana fushin <strong>Allah</strong>. Mu dubi waɗannan ayoyin a<br />

hankali, za mu koyi cewa waɗannan ayoyi sun nuna mana yadda kunyar<br />

da take kan waɗanda basu da ceto zata ci gaba har zuwa rana ta ƙarshe<br />

na wannan duniyar. Mu karanta a cikin Ayyukan Manzanni 24:15 cewa:<br />

Ina da bege ga <strong>Allah</strong>, abin da waɗannan da kansu kuma suna<br />

sauraronsa, za a yi tashin mattatu na masu adalci da na marasa<br />

adalci.<br />

Mun kuma karanta a cikin Yohanna 5:28-29 cewa:<br />

Kada ku yi mamakin wannan; gama sa’a tana zuwa, inda dukan<br />

waɗanda suna cikin kaburbura za su ji muryatasa, su fito kuma;<br />

waɗanda sun yi nagarta, su fito zuwa tashi na rai, waɗanda sun<br />

yi mugunta zuwa tashi na shari’a.<br />

A Daniel 12:2 <strong>Allah</strong> yace:<br />

Da yawa kuwa daga cikin waɗanda suke barci cikin turɓayar ƙasa<br />

zasu falka, waɗansu zuwa rai, na har abada waɗansu kuma zuwa<br />

kunya da reni marar matuƙa.<br />

Waɗannan ayoyin suna magana akan mutanen da suka mutu<br />

waɗanda zasu falka, suna jin muryar <strong>Allah</strong>. Ta yaya wannan zata yiwu?<br />

Idan ba a fara rayar da ba ba yadda zai iya jin muryar <strong>Allah</strong>?<br />

Za a iya samun amsar a cikin Ezekiel 37, inda misalan biyu da<br />

harshen da aka saba magana da shi a duniya, <strong>Allah</strong> yayi Magana game<br />

da wannan tambaya. A cikin aya 4 da 5 <strong>Allah</strong> yace:<br />

Ya sake ce mani, kayi annabci a bisa waɗannan ƙasusuwa, ka ce<br />

masu, ya ku ƙasusuwa busassu, ku ji maganar Ubangiji haka nan<br />

Ubangiji Yahweh ya ce ga shi zan sa numfashi a cikinku za ku<br />

rayu.<br />

A waɗannan ayoyi <strong>Allah</strong> yana cewa kafin numfashin rai ya shiga<br />

cikin waɗannan busassun ƙassusuwan zasu iya jin Maganar Ubangiji. A<br />

cikin ruhaniya, <strong>Allah</strong> yana cewa waɗannan da ya yi shirin ceto suna kama<br />

da busassun ƙasusuwa da basu da rai. Sun mutu cikin ruhaniya ko da<br />

shike suna raye cikin jiki. Amma <strong>Allah</strong> zai iya ba waɗannan mutanen da<br />

ke mattatu ga ruhu kunnuwan ji na ruhaniya, abinda kuma yake yi yayin<br />

da ya tashe su daga matattu cikin ruhaniya zuwa rai na har abada.<br />

<strong>Allah</strong> kuma ya yi magana filla filla cikin kalaman duniya inda ya<br />

ƙara cewa a cikin Ezekiel 3:12-13:<br />

51

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!