Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
sake rayuwa. Amma akwai ayoyi kima da suka nuna cewa za su sake<br />
rayuwa domin su ƙara ɗanɗana fushin <strong>Allah</strong>. Mu dubi waɗannan ayoyin a<br />
hankali, za mu koyi cewa waɗannan ayoyi sun nuna mana yadda kunyar<br />
da take kan waɗanda basu da ceto zata ci gaba har zuwa rana ta ƙarshe<br />
na wannan duniyar. Mu karanta a cikin Ayyukan Manzanni 24:15 cewa:<br />
Ina da bege ga <strong>Allah</strong>, abin da waɗannan da kansu kuma suna<br />
sauraronsa, za a yi tashin mattatu na masu adalci da na marasa<br />
adalci.<br />
Mun kuma karanta a cikin Yohanna 5:28-29 cewa:<br />
Kada ku yi mamakin wannan; gama sa’a tana zuwa, inda dukan<br />
waɗanda suna cikin kaburbura za su ji muryatasa, su fito kuma;<br />
waɗanda sun yi nagarta, su fito zuwa tashi na rai, waɗanda sun<br />
yi mugunta zuwa tashi na shari’a.<br />
A Daniel 12:2 <strong>Allah</strong> yace:<br />
Da yawa kuwa daga cikin waɗanda suke barci cikin turɓayar ƙasa<br />
zasu falka, waɗansu zuwa rai, na har abada waɗansu kuma zuwa<br />
kunya da reni marar matuƙa.<br />
Waɗannan ayoyin suna magana akan mutanen da suka mutu<br />
waɗanda zasu falka, suna jin muryar <strong>Allah</strong>. Ta yaya wannan zata yiwu?<br />
Idan ba a fara rayar da ba ba yadda zai iya jin muryar <strong>Allah</strong>?<br />
Za a iya samun amsar a cikin Ezekiel 37, inda misalan biyu da<br />
harshen da aka saba magana da shi a duniya, <strong>Allah</strong> yayi Magana game<br />
da wannan tambaya. A cikin aya 4 da 5 <strong>Allah</strong> yace:<br />
Ya sake ce mani, kayi annabci a bisa waɗannan ƙasusuwa, ka ce<br />
masu, ya ku ƙasusuwa busassu, ku ji maganar Ubangiji haka nan<br />
Ubangiji Yahweh ya ce ga shi zan sa numfashi a cikinku za ku<br />
rayu.<br />
A waɗannan ayoyi <strong>Allah</strong> yana cewa kafin numfashin rai ya shiga<br />
cikin waɗannan busassun ƙassusuwan zasu iya jin Maganar Ubangiji. A<br />
cikin ruhaniya, <strong>Allah</strong> yana cewa waɗannan da ya yi shirin ceto suna kama<br />
da busassun ƙasusuwa da basu da rai. Sun mutu cikin ruhaniya ko da<br />
shike suna raye cikin jiki. Amma <strong>Allah</strong> zai iya ba waɗannan mutanen da<br />
ke mattatu ga ruhu kunnuwan ji na ruhaniya, abinda kuma yake yi yayin<br />
da ya tashe su daga matattu cikin ruhaniya zuwa rai na har abada.<br />
<strong>Allah</strong> kuma ya yi magana filla filla cikin kalaman duniya inda ya<br />
ƙara cewa a cikin Ezekiel 3:12-13:<br />
51