11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

da hallaka mai zuwa a zamanin Nuhu. Suna ganin bangaskiyar Ibrahim,<br />

da rashin bangaskiyar ’ya’yan Isra’ila, da suka hallaka a cikin jeji domin<br />

rashin bangaskiya. Sun shaida yadda Asuriyawa da ƙasar Yahuda da<br />

kuma Babila suka hallaka ƙasar Isra’ila domin muguntar ta.<br />

Ta yaya Kristi zai tafiyad da duniyar dake da biliyoyin mutanen<br />

mattatu cikin ruhaniya waɗanda shaiɗan ne yake mulkinta?<br />

Ta yaya Kristi zai sarrafa duniyar da kowanne mutumin da ke cikinta<br />

yake matacce cikin ruhaniya, kasancewa shi bawan zunubi ne da kuma<br />

shaiɗan?.<br />

Ta yaya <strong>Allah</strong> zai tafiyadda da duniya da aka la’anta wurin da<br />

mutanen da ke cikinta la’antattu ne, daga cikinsu za a ɗebi kaɗan su<br />

zama mutanen <strong>Allah</strong>?<br />

Wuri na ƙarshe da za a maida hankali a kai shine Ikkilisiya ta har<br />

abada, mutanen nan miliyan 200 da sunayen su ke cikin littafin rai na<br />

Ɗan Rago. Ta yaya zasu zauna a ciki a kuma fitar da su daga biliyoyin<br />

miyagun mutane da shaiɗan yake mulki bisan su, wanda yake gaba da<br />

Kristi?<br />

Ta yaya <strong>Allah</strong> zai tafiyad da duniyar da yawancin mutanen da ke<br />

cikinta mattatu cikin ruhaniya, waɗanda shiɗan yake mulki a bisansu,<br />

amma a cikin wannan duniyar akwai mutane ƙalilan da aka yi niyar ceto<br />

amma ba su tuba ba, da kuma waɗanda basu tuba ba?<br />

An halicci duniyar mu domin ta nuna hikima da ɗaukakar <strong>Allah</strong> a<br />

cikin mawuyacin yanayi. Ana ganin cikar bayanuwar ɗaukakarsa ganin<br />

cewa <strong>Allah</strong> da kansa ya zama Mai-Ceto.<br />

Cikin waɗannan duka, mulkoki da ikoki, sun shaida jinƙai, da<br />

alheri, da gafara, da haƙurin <strong>Allah</strong>. Sa’annan suka shaida sake haihuwa.<br />

<strong>Allah</strong> ya ɗauki jikin mutune ya zo duniyan nan da kansa domin ya nuna<br />

yadda ya sha wahala kafin kafuwar duniya a madadin mutanen nan<br />

miliyan 200 da ya zo ya ceta.<br />

Sun ganshi a matsayin malami mai tawali’u wanda bai daina<br />

zama <strong>Allah</strong> maɗaukaki ba. Sun ganshi lokacin mutane suka raina shi<br />

suka ƙi shi. Sun gan shi ya jimre mutuwar wulakanci, da kunya mafi<br />

girma, yayinda aka aiwatar da hukumcin kisa na la’ana yayinda yake bisa<br />

giciye.<br />

Sun kuma ga jinƙansa mai-ban al’ajibi lokacin da ɗan fashin dake<br />

gangansa a kan giciye ya kada baki yace ‘‘Ubangiji ka tuna da ni lokacin<br />

da ka shiga mulkinka” (Luka 23:42). Nan take dab da ƙarshen rayuwar<br />

mutumin nan, suka shaida yadda ya sami cikakken gafara.<br />

Sun shaida ɗaukakar tashin Kristi, da kuma ceton kusan mutane<br />

3,000 lokacin da aka sauko da Ruhu Mai-Tsarki. Ina misalin ɗaukakar<br />

<strong>Allah</strong>, sun kuma ga ɗaukakarsa yayin da suke ganinsa a cikin dukan<br />

waɗannan ayyukan.<br />

Haka kuma ’yan Adam, waɗanda suke zaune a wannan duniyar<br />

sun sami damar shaida hikima da ɗaukakar Kristi ta wurin karanta<br />

Littafi Mai-Tsarki a hankali.<br />

75

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!