Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
da hallaka mai zuwa a zamanin Nuhu. Suna ganin bangaskiyar Ibrahim,<br />
da rashin bangaskiyar ’ya’yan Isra’ila, da suka hallaka a cikin jeji domin<br />
rashin bangaskiya. Sun shaida yadda Asuriyawa da ƙasar Yahuda da<br />
kuma Babila suka hallaka ƙasar Isra’ila domin muguntar ta.<br />
Ta yaya Kristi zai tafiyad da duniyar dake da biliyoyin mutanen<br />
mattatu cikin ruhaniya waɗanda shaiɗan ne yake mulkinta?<br />
Ta yaya Kristi zai sarrafa duniyar da kowanne mutumin da ke cikinta<br />
yake matacce cikin ruhaniya, kasancewa shi bawan zunubi ne da kuma<br />
shaiɗan?.<br />
Ta yaya <strong>Allah</strong> zai tafiyadda da duniya da aka la’anta wurin da<br />
mutanen da ke cikinta la’antattu ne, daga cikinsu za a ɗebi kaɗan su<br />
zama mutanen <strong>Allah</strong>?<br />
Wuri na ƙarshe da za a maida hankali a kai shine Ikkilisiya ta har<br />
abada, mutanen nan miliyan 200 da sunayen su ke cikin littafin rai na<br />
Ɗan Rago. Ta yaya zasu zauna a ciki a kuma fitar da su daga biliyoyin<br />
miyagun mutane da shaiɗan yake mulki bisan su, wanda yake gaba da<br />
Kristi?<br />
Ta yaya <strong>Allah</strong> zai tafiyad da duniyar da yawancin mutanen da ke<br />
cikinta mattatu cikin ruhaniya, waɗanda shiɗan yake mulki a bisansu,<br />
amma a cikin wannan duniyar akwai mutane ƙalilan da aka yi niyar ceto<br />
amma ba su tuba ba, da kuma waɗanda basu tuba ba?<br />
An halicci duniyar mu domin ta nuna hikima da ɗaukakar <strong>Allah</strong> a<br />
cikin mawuyacin yanayi. Ana ganin cikar bayanuwar ɗaukakarsa ganin<br />
cewa <strong>Allah</strong> da kansa ya zama Mai-Ceto.<br />
Cikin waɗannan duka, mulkoki da ikoki, sun shaida jinƙai, da<br />
alheri, da gafara, da haƙurin <strong>Allah</strong>. Sa’annan suka shaida sake haihuwa.<br />
<strong>Allah</strong> ya ɗauki jikin mutune ya zo duniyan nan da kansa domin ya nuna<br />
yadda ya sha wahala kafin kafuwar duniya a madadin mutanen nan<br />
miliyan 200 da ya zo ya ceta.<br />
Sun ganshi a matsayin malami mai tawali’u wanda bai daina<br />
zama <strong>Allah</strong> maɗaukaki ba. Sun ganshi lokacin mutane suka raina shi<br />
suka ƙi shi. Sun gan shi ya jimre mutuwar wulakanci, da kunya mafi<br />
girma, yayinda aka aiwatar da hukumcin kisa na la’ana yayinda yake bisa<br />
giciye.<br />
Sun kuma ga jinƙansa mai-ban al’ajibi lokacin da ɗan fashin dake<br />
gangansa a kan giciye ya kada baki yace ‘‘Ubangiji ka tuna da ni lokacin<br />
da ka shiga mulkinka” (Luka 23:42). Nan take dab da ƙarshen rayuwar<br />
mutumin nan, suka shaida yadda ya sami cikakken gafara.<br />
Sun shaida ɗaukakar tashin Kristi, da kuma ceton kusan mutane<br />
3,000 lokacin da aka sauko da Ruhu Mai-Tsarki. Ina misalin ɗaukakar<br />
<strong>Allah</strong>, sun kuma ga ɗaukakarsa yayin da suke ganinsa a cikin dukan<br />
waɗannan ayyukan.<br />
Haka kuma ’yan Adam, waɗanda suke zaune a wannan duniyar<br />
sun sami damar shaida hikima da ɗaukakar Kristi ta wurin karanta<br />
Littafi Mai-Tsarki a hankali.<br />
75