11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

tilas a hukumta shi kamar wanda har yanzu yake ɗauke da zunuban<br />

waɗanda aka kiraye su zuwa ga ceto domin ya nuna yadda ya sha<br />

wahala sabili da waɗannan zunuban. Abin mamaki shi ne babban firist<br />

ɗin ne ya yankewa Yesu hukumci. Matta 20:18 ta ce:<br />

<strong>Ga</strong>shi zamu Urushalima, kuma za a ba da Ɗan Mutun ga hannun<br />

manyan malamai da marubuta, zasu hukunta masa mutuwa.<br />

Yahanna 11:50-51 ta ce:<br />

Ba ku lura kuma yana da amfani a gare ku mutun da ya mutu<br />

saboda jama’a kada al’umma duka ta lalace wannan batu fa ya<br />

faɗa ba bisa kansa ba amma domin shi baban malami ne<br />

shekaran nan yayi annabci Yesu zaya mutu saboda al’umman.<br />

kuma a cikin Yohanna 19:17 mun karata cewa:<br />

Yahudawa suka amsa suka ce masa muna da doka bisa ga<br />

wannan doka kwa ya kamata shi mutu domin ya maida kansa<br />

Ɗan <strong>Allah</strong>.<br />

A ko ina cikin Littafi Mai-Tsarki babban Limami misalin Yesu ne<br />

babban Limami. Hakin babban Limami ne ya yanka rago.<br />

Saboda haka Bilatus gwamna ne, wanda yake da ikon yankewa<br />

Yesu hukuncin kisa domin ya farantawa Yahudawa rai, ya bada umarni<br />

cewa a kashe Yesu ta hanyar giciyewa. Giciyewa bisa ga dukan alamu, ita<br />

ce hanyar kisa mafi kunyatarwa da mutum ya shirya. Mun koyi<br />

muhimman darussa guda uku game da giciye Yesu. Da waɗannan:<br />

1. Kunya, da la’ana da azaba da Kristi ya daure don zunuban<br />

mu.<br />

2. Kunya da la’ana da tilas za a ɗora bisa waɗanda ba a cece su<br />

ba da kuma ƙarin azaba da za’a jimre ga waɗanda zasu shiga<br />

da rai ranar sharia.<br />

3. Abin mamaki na gafara na dab da ƙarshe.<br />

Lokacin da aka giciye Kristi, ya zama abin nuni ga jama’a na<br />

mutumin da yake ƙalƙashin la’anar <strong>Allah</strong>. Domin mu gane<br />

muhimmancin la’ana, bari mu dubi itacen ɓauren nan da Yesu ya la’anta<br />

(Markus 11:14). An la’anta itacen ɓauren da yake wakiltar al’umar Isra’ila<br />

duk zamanin Tsohon Alkawari lokacin da Kristi ya ce “kada kowa ya ci<br />

‘ya’ya daga wurinka, nan gaba har abada.’’ Saboda haka la’anar itacen<br />

ɓauren yana koya mana cewa an hallaka al’umar Isra’ila har abada, ba<br />

kuma za a sake amfani da ita ba a matsayin hanyar samun albarka ta<br />

ruhaniya.<br />

39

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!