Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
Waɗannan kwanaki 8,400 na babban tsanani wanda muke rayuwa a ciki,<br />
lokaci ne da <strong>Allah</strong> ya ke shirya majami’u a duk faɗin duniya da kuma<br />
duniya kanta domin ƙarshen zamani.<br />
Cikin kwanaki 2,300 na farko, (21 ga watan Mayu, 1988 zuwa<br />
Satumba 7, 1994), kusan babu wanda ya sami ceto. Amma da yake akwai<br />
zaɓaɓɓu da dama da <strong>Allah</strong> bai cecesu ba tukuna, ranar 7 ga watan<br />
Satumba, 1994, <strong>Allah</strong> ya fara wani babban shirin ceto inda zai ceci<br />
dukan zaɓaɓɓun ɗaya-ɗaya (Matta 24:22). An kawo wannan girbin masu<br />
bada gaskiyan ne gaba ɗaya daga wajen majami’u. Zai ci gaba na tsawon<br />
kwanaki 6,100 sauran kwanakin 8,400, na lokacin ƙunci, A cikin<br />
kwanakin nan 6,100 majami’u da duniya suna ƙara dulmaya cikin<br />
zunubi yayinda <strong>Allah</strong> ya ke ci gaba da shirya waɗanda ba zaɓaɓɓu ba<br />
zuwa ceto zuwa ƙarshen su.<br />
Sa’annan ranar 21 ga watan Mayu, 2011 shirin ceton <strong>Allah</strong> ga<br />
duniya zai kawo ga ƙarshe ba shiri. Dukan waɗanda suka zama masu bi<br />
na gaskiya a cikin shekaru 13,000 da suka shige, da suka mutu za a tada<br />
jikunan su daga matattu a matsayin jikuna masu ɗaukaka na ruhaniya.<br />
Za a ɗauke su (fyaucewa) a gaban idon dukan waɗanda basu bada<br />
gaskiya ba kuma suna duniya a lokacin. Za a kuma canza dukan masu bi<br />
na gaskiya da suke da rai a lokacin a fyauce su zuwa sama su zauna<br />
tare da Kristi har abada abadin. Suma za a fyauce su a fuskar waɗanda<br />
ba su bada gaskiya ba. Haka kuma ƙasusuwa, ko kuma abinda ya rage a<br />
kabarbaru, ko cikin teku, ko ina da aka binne marasa ceto, zasu tashi (za<br />
a fid da su daga wuraren da aka binne su) za su kasance ko ina a cikin<br />
duniya suna shiri domin hallaka gaba ɗaya a ranar 21 ga watan Octoba,<br />
2011, lokacin da za a hallaka duniya baki ɗaya da wuta (|Dubi shafi na....<br />
zuwa... na wannan bincike). Banda haka kuma, hallaka gawarsu shine<br />
abin kunya na ƙarshe da zasu fuskanta a gaban <strong>Allah</strong> maɗaukaki da<br />
kuma ikoki na sama.<br />
Lamarin da duniya take ciki zai yi muni ainun fara daga ranar 21<br />
ga watan Mayu, 2011 ya kuma ci gaba na tsawon kwanaki 153. Littafi<br />
Mai-Tsarki yace za’a yi kuka da cizon haƙora (Matta 8:11-12; 13:42,<br />
Luka 13:28). Babu sauran wata damar ceto. Saboda haka babu jinƙai.<br />
Littafi Mai-Tsarki ya bayyana wannan lokacin filla filla (Kubawar Sharia<br />
28:16-68, Ruya ta Yohanna 9:1-2), da ya ke bayyana illar nukiliya ko<br />
kuma wani abu da ya yi daidai da abinda yake biyo bayan ɓarnar<br />
nukiliya. Ko da mene ne, za a ga mace mace ko’ina.<br />
Sa’annan rana ta ƙarshe ta duniya zata zo. Mun karanta a cikin<br />
IIBitrus 3:10...<br />
A cikinta fa sammai zasu shuɗe tare da ƙara mai girma da ƙuna<br />
mai zafi, duniya kwa da ayyukan da ke cikin ta zasu ƙone.<br />
Littafi Mai-Tsarki ya gaya mana cewa a ƙarshe za a jefa mutuwa<br />
da jahannama cikin ƙorama ta wuta (Ruya Ta Yohanna 20:14). Daɗin<br />
47