11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

<strong>Ga</strong>ma ba zaka bar raina ga lahira ba, ba kuwa zaka bar mai<br />

tsarkinka shi ga ruɓa ba.<br />

Ka duba Matta 27:62-66, Matta 28:11-15 da Daniel 7:13-14.<br />

Abubuwa da yawa na allahntaka suna faruwa a lokacin giciye.<br />

Abubuwan da suka yi daidai da annabcin Littafi Mai-Tsarki. Babu shakka<br />

Kayafa, babban Firist yana sane da annabce annabce da ke cikin Tsohon<br />

Alkawari dangane da zuwan Mai-Ceto, saboda haka ya kamata ya san<br />

cewa Yesu Kristi ne wanda yake zuwa a matsayin babban mai-mulki na<br />

duniya wanda kuma zai kammala shirin shari’a duka.<br />

Bari mu koma kan annabcin nan cewa kowanne ido zai ga Yesu,<br />

za mu san wannan manyan abubuwan da zasu faru a lokacin fyaucewa,<br />

da kuma abubuwan da suka sa kaburbura suka buɗe zasu sa kowanne<br />

mutum ya san cewa Kristi ya zo. Ya yiwu ya zo domin ya kamalla ceton<br />

masu bi, ya yiwu kuma ya zo domin ya kammala hukuncin a kan<br />

waɗanda basu da ceto.<br />

Domin muhimancin ranar fyaucewa, yanzu za mu bincike<br />

waɗansu wurare da suka yi magana da cewa kowa zai ga zuwan Yesu. Za<br />

mu bincike Matta. 24:27-31 inda muka karanta cewa:<br />

<strong>Ga</strong>ma kamar yadda walƙiya ta kan fito daga gabas ana kuwa<br />

ganinta har yamma; hakanan bayanuwar ɗan mutum zata zama<br />

inda gawa ta ke duka can angulai zasu taru. Amma nan da nan<br />

bayan ƙuncin waɗannan kwanaki, rana zata yi dufu, wata ba<br />

zaya bada hasken sa ba, tamraru za su faɗo daga sama, ikokin<br />

sammai za su raurawa; sa’anan dama ta ɗan mutum zata<br />

bayanna a sama. Sa’anan kuma dukan kabilun duniya za su yi<br />

baƙin ciki, za su kuwa ga Ɗan Mutum yana zuwa a bisa gizagizai<br />

na sama tare da iko da ɗaukaka mai girma. Zai kuma aika da<br />

mala’ikunsa su kuma za su tattara zaɓaɓɓunsu daga kusurwoyi<br />

huɗu, daga wannan iyakar sama zuwa waccan.<br />

Waɗannan ayoyin sun koya a fili cewa zuwan Kristi zai kasance a<br />

dukan duniya. Watau, za a ga shaidar cewa za a ganshi a ko’ina cikin<br />

duniya. <strong>Ga</strong>skiyar cewa kabilun duniya suna makoki (aya 30) yayi daidai<br />

da magana kamar, ‘‘kuka da cizon haƙora” da muka samu a waɗansu a<br />

cikin Litafi Mai-Tsarki. Babu shakka dukan abinda ayoyin nan ke faɗa<br />

sun yi daidai da abinda muka koya game da ranar fyaucewa.<br />

Amma mene ne ya sa aka sa aya 28 a cikin wannan nassin? Yana<br />

koyas da cewa akwai gawawaki da zai tara gaggafa. Bisa ga dukan alamu<br />

waɗannan gaggafa sun zo ne domin su ci naman gawawakin da aka<br />

fidda daga kuburbura. Kasancewa gawawakin yana koya mana a fili cewa<br />

lokacin da Littafi Mai-Tsarki yayi Magana game da tashin mattatu na<br />

masu adalci da marasa adalci, babu shakka ba wai yana nufin cewa za a<br />

tada marasa ceto zuwa rai da zasu san ainihin abinda ke faruwa bane. A<br />

63

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!