Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
<strong>Ga</strong>ma ba zaka bar raina ga lahira ba, ba kuwa zaka bar mai<br />
tsarkinka shi ga ruɓa ba.<br />
Ka duba Matta 27:62-66, Matta 28:11-15 da Daniel 7:13-14.<br />
Abubuwa da yawa na allahntaka suna faruwa a lokacin giciye.<br />
Abubuwan da suka yi daidai da annabcin Littafi Mai-Tsarki. Babu shakka<br />
Kayafa, babban Firist yana sane da annabce annabce da ke cikin Tsohon<br />
Alkawari dangane da zuwan Mai-Ceto, saboda haka ya kamata ya san<br />
cewa Yesu Kristi ne wanda yake zuwa a matsayin babban mai-mulki na<br />
duniya wanda kuma zai kammala shirin shari’a duka.<br />
Bari mu koma kan annabcin nan cewa kowanne ido zai ga Yesu,<br />
za mu san wannan manyan abubuwan da zasu faru a lokacin fyaucewa,<br />
da kuma abubuwan da suka sa kaburbura suka buɗe zasu sa kowanne<br />
mutum ya san cewa Kristi ya zo. Ya yiwu ya zo domin ya kamalla ceton<br />
masu bi, ya yiwu kuma ya zo domin ya kammala hukuncin a kan<br />
waɗanda basu da ceto.<br />
Domin muhimancin ranar fyaucewa, yanzu za mu bincike<br />
waɗansu wurare da suka yi magana da cewa kowa zai ga zuwan Yesu. Za<br />
mu bincike Matta. 24:27-31 inda muka karanta cewa:<br />
<strong>Ga</strong>ma kamar yadda walƙiya ta kan fito daga gabas ana kuwa<br />
ganinta har yamma; hakanan bayanuwar ɗan mutum zata zama<br />
inda gawa ta ke duka can angulai zasu taru. Amma nan da nan<br />
bayan ƙuncin waɗannan kwanaki, rana zata yi dufu, wata ba<br />
zaya bada hasken sa ba, tamraru za su faɗo daga sama, ikokin<br />
sammai za su raurawa; sa’anan dama ta ɗan mutum zata<br />
bayanna a sama. Sa’anan kuma dukan kabilun duniya za su yi<br />
baƙin ciki, za su kuwa ga Ɗan Mutum yana zuwa a bisa gizagizai<br />
na sama tare da iko da ɗaukaka mai girma. Zai kuma aika da<br />
mala’ikunsa su kuma za su tattara zaɓaɓɓunsu daga kusurwoyi<br />
huɗu, daga wannan iyakar sama zuwa waccan.<br />
Waɗannan ayoyin sun koya a fili cewa zuwan Kristi zai kasance a<br />
dukan duniya. Watau, za a ga shaidar cewa za a ganshi a ko’ina cikin<br />
duniya. <strong>Ga</strong>skiyar cewa kabilun duniya suna makoki (aya 30) yayi daidai<br />
da magana kamar, ‘‘kuka da cizon haƙora” da muka samu a waɗansu a<br />
cikin Litafi Mai-Tsarki. Babu shakka dukan abinda ayoyin nan ke faɗa<br />
sun yi daidai da abinda muka koya game da ranar fyaucewa.<br />
Amma mene ne ya sa aka sa aya 28 a cikin wannan nassin? Yana<br />
koyas da cewa akwai gawawaki da zai tara gaggafa. Bisa ga dukan alamu<br />
waɗannan gaggafa sun zo ne domin su ci naman gawawakin da aka<br />
fidda daga kuburbura. Kasancewa gawawakin yana koya mana a fili cewa<br />
lokacin da Littafi Mai-Tsarki yayi Magana game da tashin mattatu na<br />
masu adalci da marasa adalci, babu shakka ba wai yana nufin cewa za a<br />
tada marasa ceto zuwa rai da zasu san ainihin abinda ke faruwa bane. A<br />
63