Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
“lissafin su”. Wannan maganar tana tabbatar mana da cewa <strong>Allah</strong> ne ya<br />
kafa shi kuma zai cika ba da daɗewa ba Farawa 41:32.<br />
Sun hau kan dawakai, ta haka aka danganta su da rundunan<br />
sama da aka misalta a Ruya ta Yohanna 19:11-16 inda muka karanta<br />
cewa:<br />
Sai na ga sama a buɗe ga kuma wani farin doki da mahayansa<br />
ana ce da shi mai aminci da mai-gaskiya, cikin adalci kuwa yake<br />
yin shari’a da yaƙi kuma. Idanunsa harshen wuta ne, bisa kansa<br />
kuma da kambin sarauta masu-yawa, yana kuwa da suna a<br />
rubuce wanda ba mai saninsa sai shi da kansa. Yana yafe da<br />
kuma riga yayyafafiya da jini, sunansa kuma kalmar |<strong>Allah</strong> ne.<br />
Rudunan yaƙi kuwa waɗanda ke cikin sama suka bi shi bisa<br />
fararen dawakai, suna yafe da linin mai labshi, fari fat, maitsabta<br />
kuwa. Daga cikin bakin sa kuma takobi mai- kaifi yana<br />
fitowa, domin shi bubbuga al’ummai da shi, za ya mallake su<br />
kuma da sanda ta ƙarfe. Yana kuwa taka wurin matsewar ruwan<br />
anab na zafin hasalar <strong>Allah</strong> mai-iko duka. A bisa riga tasa da<br />
bisa cinya tasa kuma yana da suna a rubuce SARKIN SARAKUNA,<br />
DA UBANGIJIN IYAYENGIJI.”<br />
<strong>Allah</strong> ya bayyana cewa suna maida hankali kan sulusin ’yan<br />
Adam, kamar yadda muka karanta a cikin Ruya Ta Yohanna 9;15:<br />
Sai aka saki mala’ikun nan huɗu, waɗanda aka tanada saboda<br />
wannan shekara, su kashe sulusin ’yan adam.<br />
A cikin Littafi Mai-Tsarki sulusin ’yan adam yana magana ne a<br />
kan masu bi na gaskiya, waɗanda ake samu musamman a cikin Ikkilisiya<br />
duk faɗin duniya Mun karanta a kansu cikin Zakariya 13: 9:<br />
Zan kuma ratsad da kashin nan na uku cikin wuta, in tsarkake<br />
azurfa, in nuna su kamar yadda ake auna zinariya. Za su kira<br />
sunana, ni kwa zan ji su, zan ce mutane na ne su kuma za su ce<br />
Ubangiji <strong>Allah</strong> ne.<br />
Amma da shike nan da nan majami’u suka ridda <strong>Allah</strong> yayi<br />
magana a kansu musamman a cikin littafin Ruya ta Yohanna a matsayin<br />
sulusin da <strong>Allah</strong> zai hallaka.<br />
<strong>Allah</strong> yana sa mutane ƙarƙashin fushin <strong>Allah</strong>, a lokacin da suka<br />
karya dokarsa. Karya dokar <strong>Allah</strong> tana yankewa mutane hukuncin<br />
mutuwa. Amma kuma akwai hukunci ga dukan waɗanda suke cewa suna<br />
biyayya ga Littafi Mai-Tsarki. Zai tabbatar da cewa basu yin biyayya da<br />
shike ba a fyauce su ba. Sune sulusin na ’yan adam. Ta haka aka<br />
71