11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

“lissafin su”. Wannan maganar tana tabbatar mana da cewa <strong>Allah</strong> ne ya<br />

kafa shi kuma zai cika ba da daɗewa ba Farawa 41:32.<br />

Sun hau kan dawakai, ta haka aka danganta su da rundunan<br />

sama da aka misalta a Ruya ta Yohanna 19:11-16 inda muka karanta<br />

cewa:<br />

Sai na ga sama a buɗe ga kuma wani farin doki da mahayansa<br />

ana ce da shi mai aminci da mai-gaskiya, cikin adalci kuwa yake<br />

yin shari’a da yaƙi kuma. Idanunsa harshen wuta ne, bisa kansa<br />

kuma da kambin sarauta masu-yawa, yana kuwa da suna a<br />

rubuce wanda ba mai saninsa sai shi da kansa. Yana yafe da<br />

kuma riga yayyafafiya da jini, sunansa kuma kalmar |<strong>Allah</strong> ne.<br />

Rudunan yaƙi kuwa waɗanda ke cikin sama suka bi shi bisa<br />

fararen dawakai, suna yafe da linin mai labshi, fari fat, maitsabta<br />

kuwa. Daga cikin bakin sa kuma takobi mai- kaifi yana<br />

fitowa, domin shi bubbuga al’ummai da shi, za ya mallake su<br />

kuma da sanda ta ƙarfe. Yana kuwa taka wurin matsewar ruwan<br />

anab na zafin hasalar <strong>Allah</strong> mai-iko duka. A bisa riga tasa da<br />

bisa cinya tasa kuma yana da suna a rubuce SARKIN SARAKUNA,<br />

DA UBANGIJIN IYAYENGIJI.”<br />

<strong>Allah</strong> ya bayyana cewa suna maida hankali kan sulusin ’yan<br />

Adam, kamar yadda muka karanta a cikin Ruya Ta Yohanna 9;15:<br />

Sai aka saki mala’ikun nan huɗu, waɗanda aka tanada saboda<br />

wannan shekara, su kashe sulusin ’yan adam.<br />

A cikin Littafi Mai-Tsarki sulusin ’yan adam yana magana ne a<br />

kan masu bi na gaskiya, waɗanda ake samu musamman a cikin Ikkilisiya<br />

duk faɗin duniya Mun karanta a kansu cikin Zakariya 13: 9:<br />

Zan kuma ratsad da kashin nan na uku cikin wuta, in tsarkake<br />

azurfa, in nuna su kamar yadda ake auna zinariya. Za su kira<br />

sunana, ni kwa zan ji su, zan ce mutane na ne su kuma za su ce<br />

Ubangiji <strong>Allah</strong> ne.<br />

Amma da shike nan da nan majami’u suka ridda <strong>Allah</strong> yayi<br />

magana a kansu musamman a cikin littafin Ruya ta Yohanna a matsayin<br />

sulusin da <strong>Allah</strong> zai hallaka.<br />

<strong>Allah</strong> yana sa mutane ƙarƙashin fushin <strong>Allah</strong>, a lokacin da suka<br />

karya dokarsa. Karya dokar <strong>Allah</strong> tana yankewa mutane hukuncin<br />

mutuwa. Amma kuma akwai hukunci ga dukan waɗanda suke cewa suna<br />

biyayya ga Littafi Mai-Tsarki. Zai tabbatar da cewa basu yin biyayya da<br />

shike ba a fyauce su ba. Sune sulusin na ’yan adam. Ta haka aka<br />

71

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!