11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

wurin umurtar su kada su ci daga gare shi, ya kuma sa Lucifer ya san da<br />

shi, da kuma umurnin nan? Amsar tana samuwa a abinda <strong>Allah</strong> ya faɗi<br />

cikin Afisawa 3:10.<br />

Domin yanzu ta wurin Ikkilisiya hikima iri iri ta <strong>Allah</strong> ta samu ga<br />

sarautai da ikoki cikin sammai.<br />

A cikin wannan aya <strong>Allah</strong> ya nuna mana cewa a dukan zamanai da<br />

suka wuce, <strong>Allah</strong> ya halicci tsare tsare daban daban na sammai. Wannan<br />

tsarin zai yi aiki na tsawon shekaru 13,023 zai zama abin kallo wanda<br />

zai nuna hikima da ɗaukakar Ubangiji Yesu Kristi.<br />

Domin cimma wannan, <strong>Allah</strong> ya halicci wata cibiyar samaniya<br />

shekaru 13,000 da suka wuce, ita ce duniyar mu. Wata cibiya ce ta<br />

dabam domin zata kasance da mutane a cikinta da suke aure da kuma<br />

haifar ’ya’ya. Duk da haka, nufin <strong>Allah</strong> ne cewa wannan cibiyar da ta fara<br />

da mutane biyu, Adamu da Hauwa’u, zasu girma su zama biliyoyin<br />

mutane. Dabam take domin ta faɗa ƙarƙashin la’anar <strong>Allah</strong> domin<br />

zunubi yana mulki a ko ina. Ya banbanta domin an nuna shi a fili ga<br />

sauran tsari na sammai da <strong>Allah</strong> ya halitta tun zamanin zamanai. Ya<br />

banbanta domin <strong>Allah</strong> ya bayyana rana, da wata, da shekarar da zata<br />

shuɗe. Ya banbanta domin karshensa, za a ɗauki mazaunan cikinta<br />

miliyan 200, zuwa sama a matsayin amaryar Kristi su yi mulki da Kristi<br />

na har abada abadin.<br />

Ya banbanta kuma domin yawancin tsawon shekarunsa yana<br />

ƙarƙashin mulkin wani mugun mala’ika da ya faɗi mai suna Lucifer ko<br />

shaiɗan. Bisa ga dokan mallaka, Lucifer yayi nasara bisa ’yan adam ta<br />

wurin samun Hauwa’u da farko, da kuma Adamu su yi wa <strong>Allah</strong> rashin<br />

biyayya. Bisa ga namu hukuncin, ya kamata da <strong>Allah</strong> ya hallaka shaiɗan<br />

nan take domin wannan mummunan abin da ya aikata. Amma <strong>Allah</strong> ya<br />

barshi ya zama mai mulkin duniya da abinda ke cikinta na tsawon<br />

shekaru 11,000 na kasancewarta. A cikin irin wannan duniyar ne <strong>Allah</strong><br />

ya fara gina mulkin <strong>Allah</strong> a duniya.<br />

Dukan waɗannan tambayoyin da bayanan suna da mana’a domin<br />

Kristi shine Ɗan Ragon da aka yanka kafin kafawar duniya. Wannan ya<br />

tabbatar mana da cewa <strong>Allah</strong> ya zaiyana mulkokin wannan duniya da<br />

sanin cewa zata zama mulkoki na zunubi. Zata zama kuma an tsarata ta<br />

zama mulki wanda yayi dabam da waɗanda <strong>Allah</strong> ya halitta tun zamanin<br />

zamanai.<br />

Amma mene ne ya sa? Mene ne ya sa aka halicce shi dabam da<br />

sauran mulkokin, da ikoki na cikin sammai?<br />

Abu mai-muhimmanci shine, mala’iku da dama sun haɗa baki da<br />

Lucifer lokacin da yake ƙulla maƙarƙashiyar zama sarki. Ta haka<br />

ƙarƙashin la’anar <strong>Allah</strong>, suka zama aljanu, ko kuma shaiɗan ko kuma<br />

muggan ruhohi (Yahuda 6). Sai dai babu wani bayani a Littafi Mai Tsarki<br />

game da yiwa <strong>Allah</strong> tayaswa, sai wannan kaɗai, domin haka yana nuna<br />

67

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!