Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
ake bukata kawai domin cikakken biyan bashin zunubanmu shi ne<br />
hukumci sau ɗaya kawai.<br />
Saboda haka, muna da tabbacin cewa lokaci na biyu da aka hukunta shi<br />
sa’adda yake kan giciye ba domin biyan bashin zunubi ba ne. Kamar<br />
yadda muke koyo, manuni ne na yadda ya biya bashin zunubanmu kafin<br />
halittar wannan duniya.<br />
Zaɓaɓɓu: Mutane Miliyan 200<br />
Abin mamaki, <strong>Allah</strong> cikin hikimarsa ya bamu yawan mutanen da<br />
ya zaɓa domin su sami ceto.<br />
Zamu hakikance da cewa adadin mutanen da <strong>Allah</strong> ya yi shirin<br />
ceto, miliyan 200 ne. Wannan ya haɗa da waɗanda za’a fyauce ranar 12<br />
ga watan Mayu, 2011. A wannan ranar za a tashi jikin kowane mai-bi na<br />
gaskiya wanda ya rayu kuma daga baya ya mutu, zuwa sama ya zauna<br />
tare da Kristi. Haka kuma a wannan lokacin za a ba kowanne mai bi na<br />
gaskiya da yake da rai madawammin jiki rayayye a kuma fyauce shi<br />
ɗungum zuwa sama.<br />
A cikin Ruya ta Yohanna 9:14 an ambce su (masu bi na gaskiya) a<br />
matsayin mala’iku huɗu da aka ɗaure a bakin babban kogin Affaratis.<br />
Yayin da kogin Affaratis yake gudana ta Babila, a cikin Littafi Mai-Tsarki,<br />
<strong>Allah</strong> yakan kamanta shi da ƙasar Alkawari, kasar Isra’ila (Farawa 15:18;<br />
Kubawar Shari’a 1:7, 11, 24; Joshua 1:4 da sauransu). Kogin ne ya nuna<br />
nisan girman mulkin <strong>Allah</strong> wanda aka kamanta da ƙasar Isra’ila.<br />
Ana kwatanta dukan zaɓaɓɓu wato, waɗanda za’a fyauce, da<br />
mulkin <strong>Allah</strong> amma an ɗaure su a gefen (kogin Affaratis) na mulkin <strong>Allah</strong><br />
amma gaɓar (kogin affaratis) na mulkin <strong>Allah</strong> ya yi masu iyaka. Haka ta<br />
faru ne domin ana danganta su da mulkin <strong>Allah</strong> lokacin da ceton su ya<br />
zama cikakke a lokacin da suka karɓi rayayyun jikunansu. Ana kiran su<br />
mala’iku huɗu ko kuma manzanni huɗu, domin lambar nan huɗu tana<br />
nuna cika. Lambar nan huɗu tana jaddada cewa za’a same su a cikin<br />
dukan duniya kuma ya haɗa har da mutun na ƙarshe da ya sami ceto.<br />
Tilas ne mu koya mu kuma fahimci cewa wannan babban gwaji<br />
na ɗaukaka da hikimar <strong>Allah</strong> zai kasance har abada, saboda ba zai sake<br />
faruwa ba. Mun karanta a cikin Ruya ta Yohanna 1:18.<br />
Ni ne mai rai, na mutu ga shi kuwa ina da rai har abada, ina<br />
kuwa da maɓulɓulai na mutuwa da na kabari.<br />
Kalmar nan “Ina da rai har abada” ya bada tabbacin cewa wannan<br />
abin ba zai sake faruwa ba.<br />
An bada lambar nan miliyan 200 sau biyu. Lambar da aka bayar<br />
a cikin Ruya ta Yohanna 9:16 ita ce ‘‘zambar miliyan dubu maitan’’<br />
(miliyan 200). Daga baya kuma Littafi Mai-Tsarki yace... kuma na ji<br />
70