11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

ake bukata kawai domin cikakken biyan bashin zunubanmu shi ne<br />

hukumci sau ɗaya kawai.<br />

Saboda haka, muna da tabbacin cewa lokaci na biyu da aka hukunta shi<br />

sa’adda yake kan giciye ba domin biyan bashin zunubi ba ne. Kamar<br />

yadda muke koyo, manuni ne na yadda ya biya bashin zunubanmu kafin<br />

halittar wannan duniya.<br />

Zaɓaɓɓu: Mutane Miliyan 200<br />

Abin mamaki, <strong>Allah</strong> cikin hikimarsa ya bamu yawan mutanen da<br />

ya zaɓa domin su sami ceto.<br />

Zamu hakikance da cewa adadin mutanen da <strong>Allah</strong> ya yi shirin<br />

ceto, miliyan 200 ne. Wannan ya haɗa da waɗanda za’a fyauce ranar 12<br />

ga watan Mayu, 2011. A wannan ranar za a tashi jikin kowane mai-bi na<br />

gaskiya wanda ya rayu kuma daga baya ya mutu, zuwa sama ya zauna<br />

tare da Kristi. Haka kuma a wannan lokacin za a ba kowanne mai bi na<br />

gaskiya da yake da rai madawammin jiki rayayye a kuma fyauce shi<br />

ɗungum zuwa sama.<br />

A cikin Ruya ta Yohanna 9:14 an ambce su (masu bi na gaskiya) a<br />

matsayin mala’iku huɗu da aka ɗaure a bakin babban kogin Affaratis.<br />

Yayin da kogin Affaratis yake gudana ta Babila, a cikin Littafi Mai-Tsarki,<br />

<strong>Allah</strong> yakan kamanta shi da ƙasar Alkawari, kasar Isra’ila (Farawa 15:18;<br />

Kubawar Shari’a 1:7, 11, 24; Joshua 1:4 da sauransu). Kogin ne ya nuna<br />

nisan girman mulkin <strong>Allah</strong> wanda aka kamanta da ƙasar Isra’ila.<br />

Ana kwatanta dukan zaɓaɓɓu wato, waɗanda za’a fyauce, da<br />

mulkin <strong>Allah</strong> amma an ɗaure su a gefen (kogin Affaratis) na mulkin <strong>Allah</strong><br />

amma gaɓar (kogin affaratis) na mulkin <strong>Allah</strong> ya yi masu iyaka. Haka ta<br />

faru ne domin ana danganta su da mulkin <strong>Allah</strong> lokacin da ceton su ya<br />

zama cikakke a lokacin da suka karɓi rayayyun jikunansu. Ana kiran su<br />

mala’iku huɗu ko kuma manzanni huɗu, domin lambar nan huɗu tana<br />

nuna cika. Lambar nan huɗu tana jaddada cewa za’a same su a cikin<br />

dukan duniya kuma ya haɗa har da mutun na ƙarshe da ya sami ceto.<br />

Tilas ne mu koya mu kuma fahimci cewa wannan babban gwaji<br />

na ɗaukaka da hikimar <strong>Allah</strong> zai kasance har abada, saboda ba zai sake<br />

faruwa ba. Mun karanta a cikin Ruya ta Yohanna 1:18.<br />

Ni ne mai rai, na mutu ga shi kuwa ina da rai har abada, ina<br />

kuwa da maɓulɓulai na mutuwa da na kabari.<br />

Kalmar nan “Ina da rai har abada” ya bada tabbacin cewa wannan<br />

abin ba zai sake faruwa ba.<br />

An bada lambar nan miliyan 200 sau biyu. Lambar da aka bayar<br />

a cikin Ruya ta Yohanna 9:16 ita ce ‘‘zambar miliyan dubu maitan’’<br />

(miliyan 200). Daga baya kuma Littafi Mai-Tsarki yace... kuma na ji<br />

70

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!