11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

daɗawa, <strong>Allah</strong> ya bayyana yadda ƙarshen wannan duniya zai kasance, ya<br />

kuma nunawa ’yan adam game da madauwamiyar ɗaukakar da ta ke<br />

jiran waɗanda <strong>Allah</strong> ya ceta. A wannan lokacin kuma, ta wurin Littafi<br />

Mai-Tsarki <strong>Allah</strong> ya bayyayana ƙarshen mutuwa da zata afkowa kowane<br />

mutum da <strong>Allah</strong> bai yi shirin ceta ba daga mutuwar da dole zata sauko<br />

kan su domin zunubi<br />

Yayinda <strong>Allah</strong> yake koya mana a fili game da shirin ceto na <strong>Allah</strong>,<br />

mun koya daga Littafi Mai-Tsarki cewa za a iya raba mutanen duniya<br />

ƙungiya ƙungiya. Waɗannan ƙungiyoyin suna nan kamar haka:<br />

1. Waɗanda ba zaɓaɓɓu ba, wato, waɗanda ba a zaɓe su domin<br />

a cece su ba, ba kuma zasu taɓa samun ceto ba, suka mutu<br />

kafin ranar sharia.<br />

2. Waɗanda suke zaɓaɓɓu, waɗanda tilas <strong>Allah</strong> ya cece su<br />

domin an zaɓe su domin a cecesu, waɗanda suke da rai,<br />

amma har yanzu ba a cece su ba.<br />

3. Waɗanda zaɓaɓɓu ne, kuma suna da ceto kuma a yanzu<br />

haka suna da rai a duniya.<br />

4. Waɗanda ba zaɓaɓɓu ba, kuma ba su mutu ba.<br />

5. Waɗanda zaɓaɓɓu ne kuma sun mutu.<br />

Waɗanda Ba Zaɓaɓɓu Bane Waɗanda Suka Mutu Kafin Ranar Shari’a<br />

<strong>Allah</strong> bai zaɓi mutane masu ɗinbin yawa ba domin samun ceto,<br />

kafin kafawar duniya. <strong>Allah</strong> ne kaɗai ya san ko su wanene. Su ka yi<br />

rayuwa a duniyar nan na wani lokaci sa’annan suka mutu. Sun mutu ba<br />

tare da sanin cewa mutuwar su aiwatar da hukumcin kisan ne abin<br />

kunya a idon <strong>Allah</strong> da kuma mulki da ikoki ba. Duk lokacin da suka yi<br />

zunubi suna kunyatar da <strong>Allah</strong> suna kuma ƙara cusa kansu ƙarƙashin<br />

la’anar <strong>Allah</strong>.<br />

Bugu da ƙari, lokacin da suka mutu, ya yiwu suna baƙin ciki cewa<br />

ba za su iya sake cin moriyar abubuwan jin daɗi na wannan duniya ba.<br />

Sai dai, idan suka mutu sakamakon wani haɗari ko kuma a cikin<br />

barcinsu, ba su ma ɗanɗana asararsu ba. Ba su san cewa mutuwarsu<br />

tana nufin cewa hakika bashi yiwuwa su taɓa samun gagarumin gadon<br />

da zai zama na su domin an haliccesu su zama ’ya’yan <strong>Allah</strong> ba. Da yake<br />

kowanne mutum yana cikin Adamu, iyayen mu na farko, lokacin da aka<br />

halicce shi, an halicce mu da ’yancin gadonsa na ɗan fari. Wannan<br />

’yancin haihuwar ya ƙunshi gadon rai madauwami. Amma yana da<br />

sharaɗi. Yana daidai da halin da Isuwa ya shiga. Da Isuwa bai yi zunubi<br />

ba ta wurin watsi da gadon haihuwarsa, wanda ya zama nasa kasancewa<br />

shine ɗan fari da aka haifa da ya ci gaba da zama nasa. Da Adamu da<br />

Hauwa’u ba su yi zunubi ba, da sun ci gaba da riƙe gadonsu na haihuwa<br />

har abada. Wato da ba za a taɓa fitar da su daga mulkin <strong>Allah</strong> ba. Kamar<br />

Isuwa waɗanda suka mutu ba tare da sun sami ceto ba, sun sayar da<br />

48

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!