Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
daɗawa, <strong>Allah</strong> ya bayyana yadda ƙarshen wannan duniya zai kasance, ya<br />
kuma nunawa ’yan adam game da madauwamiyar ɗaukakar da ta ke<br />
jiran waɗanda <strong>Allah</strong> ya ceta. A wannan lokacin kuma, ta wurin Littafi<br />
Mai-Tsarki <strong>Allah</strong> ya bayyayana ƙarshen mutuwa da zata afkowa kowane<br />
mutum da <strong>Allah</strong> bai yi shirin ceta ba daga mutuwar da dole zata sauko<br />
kan su domin zunubi<br />
Yayinda <strong>Allah</strong> yake koya mana a fili game da shirin ceto na <strong>Allah</strong>,<br />
mun koya daga Littafi Mai-Tsarki cewa za a iya raba mutanen duniya<br />
ƙungiya ƙungiya. Waɗannan ƙungiyoyin suna nan kamar haka:<br />
1. Waɗanda ba zaɓaɓɓu ba, wato, waɗanda ba a zaɓe su domin<br />
a cece su ba, ba kuma zasu taɓa samun ceto ba, suka mutu<br />
kafin ranar sharia.<br />
2. Waɗanda suke zaɓaɓɓu, waɗanda tilas <strong>Allah</strong> ya cece su<br />
domin an zaɓe su domin a cecesu, waɗanda suke da rai,<br />
amma har yanzu ba a cece su ba.<br />
3. Waɗanda zaɓaɓɓu ne, kuma suna da ceto kuma a yanzu<br />
haka suna da rai a duniya.<br />
4. Waɗanda ba zaɓaɓɓu ba, kuma ba su mutu ba.<br />
5. Waɗanda zaɓaɓɓu ne kuma sun mutu.<br />
Waɗanda Ba Zaɓaɓɓu Bane Waɗanda Suka Mutu Kafin Ranar Shari’a<br />
<strong>Allah</strong> bai zaɓi mutane masu ɗinbin yawa ba domin samun ceto,<br />
kafin kafawar duniya. <strong>Allah</strong> ne kaɗai ya san ko su wanene. Su ka yi<br />
rayuwa a duniyar nan na wani lokaci sa’annan suka mutu. Sun mutu ba<br />
tare da sanin cewa mutuwar su aiwatar da hukumcin kisan ne abin<br />
kunya a idon <strong>Allah</strong> da kuma mulki da ikoki ba. Duk lokacin da suka yi<br />
zunubi suna kunyatar da <strong>Allah</strong> suna kuma ƙara cusa kansu ƙarƙashin<br />
la’anar <strong>Allah</strong>.<br />
Bugu da ƙari, lokacin da suka mutu, ya yiwu suna baƙin ciki cewa<br />
ba za su iya sake cin moriyar abubuwan jin daɗi na wannan duniya ba.<br />
Sai dai, idan suka mutu sakamakon wani haɗari ko kuma a cikin<br />
barcinsu, ba su ma ɗanɗana asararsu ba. Ba su san cewa mutuwarsu<br />
tana nufin cewa hakika bashi yiwuwa su taɓa samun gagarumin gadon<br />
da zai zama na su domin an haliccesu su zama ’ya’yan <strong>Allah</strong> ba. Da yake<br />
kowanne mutum yana cikin Adamu, iyayen mu na farko, lokacin da aka<br />
halicce shi, an halicce mu da ’yancin gadonsa na ɗan fari. Wannan<br />
’yancin haihuwar ya ƙunshi gadon rai madauwami. Amma yana da<br />
sharaɗi. Yana daidai da halin da Isuwa ya shiga. Da Isuwa bai yi zunubi<br />
ba ta wurin watsi da gadon haihuwarsa, wanda ya zama nasa kasancewa<br />
shine ɗan fari da aka haifa da ya ci gaba da zama nasa. Da Adamu da<br />
Hauwa’u ba su yi zunubi ba, da sun ci gaba da riƙe gadonsu na haihuwa<br />
har abada. Wato da ba za a taɓa fitar da su daga mulkin <strong>Allah</strong> ba. Kamar<br />
Isuwa waɗanda suka mutu ba tare da sun sami ceto ba, sun sayar da<br />
48