Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
da zunubanmu. Littafi Mai-Tsarki ya bayyana a fili cikin <strong>Ga</strong>latiyawa 2:20<br />
cewa “An giciye ni tare da Kristi”.<br />
An lisafta Yesu tare da masu zunubi (Ishaya 53:12, Markus<br />
15:28). Nufin <strong>Allah</strong> ne ya nuna mana a fili shirinsa na shari’a. Da farko,<br />
ka tuna cewa a giciye yana nufin la’anar <strong>Allah</strong>. Duk abinda ya faru a<br />
Golgota inda giciyen suke yana cike da la’anar <strong>Allah</strong> a kanmu inda za a<br />
iya hallaka mu har abada. Muna gani a fili mutuwa mafi ban kunya da za<br />
mu iya tsammani. Masu laifin guda biyu da suke wakiltar dukan<br />
mutanen duniya, suna dab da ɗanɗana hukuncin da doka ta ayyana.<br />
“<strong>Ga</strong>ma hakkin zunubi mutuwa ce” (Romawa 6:23) Suna ƙarƙashin la’anar<br />
doka. Doka ta yanke masu hukumcin kisa mai kunyatarwa da mutuwar<br />
la’ana. Dubban mutane suna mutuwa ta hanyoyi dabam dabam, amma<br />
babu wadda ta fi kunyatarwa kamar mutuwar giciye. Idan sun mutu, ba<br />
zasu sake rayuwa ba. Saboda haka zasu yi asarar gado na rai na har<br />
abada da kuma gadon sabuwar sama da sabuwar duniya. Sun biya<br />
babban bashin daɗin da suka ji, tun da suka aikata zunubi a wannan<br />
rayuwar.<br />
Mun koyi cewa babban hukuncin zunubi shine asarar farin ciki da<br />
albarkun wannan rayuwa da kuma gadon mulkin <strong>Allah</strong>, wanda ya ƙunshi<br />
rai madawami da gadon sabuwar sama da sabuwar duniya. <strong>Ga</strong>skiya ne<br />
waɗanda suka mutu kafin tashin mattatu ba su san wannan ba. Amma<br />
gaskiya ce kamar yadda misalin mai arziki da la’azaru yake koyarwa a<br />
Luka 16. Lokacin da mai arzikin ya ga La’azaru a ƙirjin Ibrahim, wanda<br />
yake jan idannunmu na ruhaniya zuwa ga madawamin gadon mai-bi,<br />
ya kwatanta wannan da rayuwar azaba da yake ciki inda ba zai ƙara jin<br />
daɗin rayuwar da ya yi a lokutan baya ba, ba kuma zai sami wannan<br />
farin ciki da murna na gadon ruhaniya ba. Hakika yana baƙin cikin gaske<br />
domin wannan fushin <strong>Allah</strong>.<br />
Kamar yadda muka koya, sanin wannan babbar asarar gadon<br />
shine abin da zai faru da biliyoyin mutanen da za su shiga ranar shari’a a<br />
wata biyar na ƙarshen zamani. Yayin da suke raye, zasu ga masu bi na<br />
gaskiya lokacin da ake fyauce su zuwa ɗaukaka, su kuma zasu ci gaba<br />
da zama a duniya a cikin mummunan kwarin nan na mutuwa. Wannan ya<br />
tabbatar da cewa zunubi ya ƙunshi asarar gado. Kasancewa waɗansu sun<br />
mutu ba tare da sanin cewa zasu yi asarar gadonsu ba, bai sake gaskiyar<br />
cewa sun rasa gadon nan nasu mai daraja sabili da zunubansu a<br />
matsayin hukunci ba.<br />
Ya Ƙare<br />
Hoto mai kusurwa uku da ake da shi wanda ya nuna yadda Yesu<br />
ya ɗauke fushin <strong>Allah</strong> sabili da zunubanmu ya ƙare lokacin da Yesu yace<br />
“Ya Ƙare”. Babbar azaba ce Kristi ya sha karo na biyu. Sai dai a lokaci na<br />
biyu ba wai ƙoƙari yake yi ya biya bashin zunubanmu ba.<br />
41