11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

da zunubanmu. Littafi Mai-Tsarki ya bayyana a fili cikin <strong>Ga</strong>latiyawa 2:20<br />

cewa “An giciye ni tare da Kristi”.<br />

An lisafta Yesu tare da masu zunubi (Ishaya 53:12, Markus<br />

15:28). Nufin <strong>Allah</strong> ne ya nuna mana a fili shirinsa na shari’a. Da farko,<br />

ka tuna cewa a giciye yana nufin la’anar <strong>Allah</strong>. Duk abinda ya faru a<br />

Golgota inda giciyen suke yana cike da la’anar <strong>Allah</strong> a kanmu inda za a<br />

iya hallaka mu har abada. Muna gani a fili mutuwa mafi ban kunya da za<br />

mu iya tsammani. Masu laifin guda biyu da suke wakiltar dukan<br />

mutanen duniya, suna dab da ɗanɗana hukuncin da doka ta ayyana.<br />

“<strong>Ga</strong>ma hakkin zunubi mutuwa ce” (Romawa 6:23) Suna ƙarƙashin la’anar<br />

doka. Doka ta yanke masu hukumcin kisa mai kunyatarwa da mutuwar<br />

la’ana. Dubban mutane suna mutuwa ta hanyoyi dabam dabam, amma<br />

babu wadda ta fi kunyatarwa kamar mutuwar giciye. Idan sun mutu, ba<br />

zasu sake rayuwa ba. Saboda haka zasu yi asarar gado na rai na har<br />

abada da kuma gadon sabuwar sama da sabuwar duniya. Sun biya<br />

babban bashin daɗin da suka ji, tun da suka aikata zunubi a wannan<br />

rayuwar.<br />

Mun koyi cewa babban hukuncin zunubi shine asarar farin ciki da<br />

albarkun wannan rayuwa da kuma gadon mulkin <strong>Allah</strong>, wanda ya ƙunshi<br />

rai madawami da gadon sabuwar sama da sabuwar duniya. <strong>Ga</strong>skiya ne<br />

waɗanda suka mutu kafin tashin mattatu ba su san wannan ba. Amma<br />

gaskiya ce kamar yadda misalin mai arziki da la’azaru yake koyarwa a<br />

Luka 16. Lokacin da mai arzikin ya ga La’azaru a ƙirjin Ibrahim, wanda<br />

yake jan idannunmu na ruhaniya zuwa ga madawamin gadon mai-bi,<br />

ya kwatanta wannan da rayuwar azaba da yake ciki inda ba zai ƙara jin<br />

daɗin rayuwar da ya yi a lokutan baya ba, ba kuma zai sami wannan<br />

farin ciki da murna na gadon ruhaniya ba. Hakika yana baƙin cikin gaske<br />

domin wannan fushin <strong>Allah</strong>.<br />

Kamar yadda muka koya, sanin wannan babbar asarar gadon<br />

shine abin da zai faru da biliyoyin mutanen da za su shiga ranar shari’a a<br />

wata biyar na ƙarshen zamani. Yayin da suke raye, zasu ga masu bi na<br />

gaskiya lokacin da ake fyauce su zuwa ɗaukaka, su kuma zasu ci gaba<br />

da zama a duniya a cikin mummunan kwarin nan na mutuwa. Wannan ya<br />

tabbatar da cewa zunubi ya ƙunshi asarar gado. Kasancewa waɗansu sun<br />

mutu ba tare da sanin cewa zasu yi asarar gadonsu ba, bai sake gaskiyar<br />

cewa sun rasa gadon nan nasu mai daraja sabili da zunubansu a<br />

matsayin hukunci ba.<br />

Ya Ƙare<br />

Hoto mai kusurwa uku da ake da shi wanda ya nuna yadda Yesu<br />

ya ɗauke fushin <strong>Allah</strong> sabili da zunubanmu ya ƙare lokacin da Yesu yace<br />

“Ya Ƙare”. Babbar azaba ce Kristi ya sha karo na biyu. Sai dai a lokaci na<br />

biyu ba wai ƙoƙari yake yi ya biya bashin zunubanmu ba.<br />

41

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!