11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

Mai-Tsarki idan mutumin yana ɗaya daga cikin zaɓaɓɓu na <strong>Allah</strong>.<br />

Wannan zai iya faruwa a kowanne lokaci cikin rayuwar mutumin.<br />

Duk da haka Littafi Mai-Tsarki ya damu ƙwarai game da waɗanda<br />

suka karanta Littafi Mai-Tsarki, ko suka ji umurnin <strong>Allah</strong> da kunnuwansu<br />

amma ba su jin Littafi Mai-Tsarki. Ta yaya wannan zai kasance? Mun<br />

kwatanta cikin Kubawar Sharia 28:45 cewa:<br />

Kuma dukan waɗannan la’anoni za su sauko maka, su bi ka, su<br />

cimmaka, har ka hallaka; domin ba ka lura da muryar Ubangiji<br />

<strong>Allah</strong>nka ba, da zaka kiyaye dokokinsa da farillansa waɗanda ya<br />

umurce ka da su.<br />

Mun kuma karanta a cikin Irimiya 29:17-19 cewa:<br />

In ji Ubangiji mai runduna, ga shi zai aika masu da takobi, da<br />

yunwa da alloba, in maishe su kamar munanan ɓaure, waɗanda<br />

ba su ciyuwa domin muninsu. Zan runtime su da takobi, da<br />

yunwa da aloba, in bashe su domin a yi shillo da su a cikin<br />

dukan mulkokin duniya, su zama abin la’ana, abin al’ajibi,<br />

abin reni, abin zargi, a cikin dukan al’ummai inda na kore su,<br />

don basu kasa kunne ga zantattukana ba, in ji Ubangiji, waɗanda<br />

ina aike masu da su ta bakin bayina annabawa, ina assubanci ina<br />

aikansu: amma kun ƙi ji, in ji UBANGIJI.<br />

Kalmar nan “kasa kunne” a cikin waɗannan gargadi guda biyu,<br />

waɗanda suka yi kama da yawancin faɗakarwar da aka rubuta a cikin<br />

Littafi Mai-Tsarki, yana nufin a ji a kuma yi biyayya. <strong>Allah</strong> yana koya<br />

mana cewa idan muka ji maganar <strong>Allah</strong> dake cikin Littafi Mai-Tsarki da<br />

kunnuwan mu amma bamu yi ƙoƙari mu yi biyayya da abin da muka ji<br />

ba, daidai yake da rashin jin maganar <strong>Allah</strong>. waɗannan mutane sun sa<br />

kansu da gangan a waje daga inda <strong>Allah</strong> yake ceto. Ra’ayin da suke da<br />

shi na ceto ko kuma waɗansu koyarwa na Littafi Mai-Tsarki ya hana su<br />

ƙasƙantar da kansu su ji su kuma yi marmarin biyayya da umurnin da<br />

gaskiyar Littafi Mai-Tsarki.<br />

Duk da haka akwai bege kyakkyawan bege ga waɗanda suka ƙasƙantar<br />

da kansu suka amince da zunubansu, suka kuma juyo daga tunanin da<br />

suke da shi a da, suka yi ƙoƙarin biyayya da dukan Littafi Mai-Tsarki,<br />

kuma suka ƙaskantar da kansu suka yi kuka ga <strong>Allah</strong> domin jinƙan sa.<br />

<strong>Ga</strong>skiya ne Littafi Mai-Tsarki ya koyar da cewa fushin <strong>Allah</strong> yanzu<br />

yana kan kowacce majami’a da suke samuwa a duk faɗin duniya.<br />

Majami’u ne wakilan mulkin <strong>Allah</strong> a duniya na tsawon shekaru 1,955.<br />

Abin baƙin ciki shine, suna amfani da sunan <strong>Allah</strong> suka riƙa koyarwa sun<br />

kuma ci gaba da koyarwar da ta saɓawa koyarwar Littafi Mai-Tsarki,<br />

suna cewa Littafi Mai-Tsarki ne tushen koyarwarsu. Daɗin daɗawa,<br />

shaiɗan ne a maimakon Kristi, mai mulkinsu na ruhaniya. A yau, babu<br />

82

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!