Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
gadon haihuwarsu domin ƙwaryar abinci. Za mu iya duban ƙwaryar<br />
abincin nan a matsayin misalin tukwici na nan take da zunubi ke<br />
kawowa. Ya rigaya ya fara da zunubin Adamu.<br />
Saboda haka ko da shike waɗannan mutane sun mutu ba tare da<br />
sanin gagarumin bashin da suka biya sabili da zunubansu ba, bai sake<br />
gaskiyar cewa sun biya bashin ba. Wannan hukumcin shine asarar gadon<br />
haihuwarsu, wato mulkin <strong>Allah</strong>. Wannan ya nuna a fili girman jinƙan<br />
<strong>Allah</strong>.<br />
Sai dai, ko da shike sun mutu, kuma ba zasu ƙara sanin abinda<br />
ke faruwa ba, <strong>Allah</strong> bai gama da su ba tukuna. Za a tashi Ƙasusuwansu,<br />
ko abinda ya rage na mattatun jikunansu daga wurin da aka binne su<br />
ranar 21 ga watan Mayu, 2011, ranar fyaucewa, wadda ta kasance ranar<br />
Shari’a ta farko. Za a watsa gawarsu kamar shara ko kuma taki a ƙasa,<br />
yadda za su kumyata ta wajen ƙazabta su da Angulaye, da karnuka, da<br />
tsutsa da sauransu zasu yi. Karon ƙarshe, za a kumyatar da su a idon<br />
<strong>Allah</strong> da mulki da kuma ikoki.<br />
Daga ƙarshe, a ranar 21 ga watan Oktoba, 2011, ranar Shari’a ta<br />
ƙarshe, za a ƙone jikunansu tare da ƙasa, da dukan duniya da wuta a<br />
hallaka su har abada.<br />
Zaɓaɓɓu Waɗanda Ba A Cece Su Ba Tukuna<br />
Akwai mutane da suke duniyar nan waɗanda aka zaɓa, amma har<br />
yanzu basu sami ceto ba. An biya bashin wannan ruƙunin mutanen<br />
domin su zaɓaɓɓu ne na <strong>Allah</strong>, Kristi shine kuma Ragon da aka yanka<br />
tun kafuwar duniya, an biya bashin zunuban wannan ruƙunin mutanen,<br />
tun kafin a haife su. Saboda haka <strong>Allah</strong> ba zai hallaka su ba. Har yanzu<br />
su mattatu ne cikin ruhaniya, amma a jiki suna da rai da ruhu dake aiki,<br />
kamar yanayin da waɗanda ba zaɓaɓɓu na <strong>Allah</strong> ba suke ciki waɗanda<br />
kuma daga ƙarshe za’a hallakasu har abada.<br />
Amma da yake an rufe zunuban dukan zaɓɓaɓu ta wurin<br />
mutuwar Yesu, dole ne <strong>Allah</strong> ya cece su (dole ya gafarta masu), kafin su<br />
mutu cikin jiki ko kuma kafin ranar fyaucewa da zata auku ranar 21 ga<br />
watan Mayu, 2011. A daidai lokacin da suka sami ceto zasu shiga<br />
ruƙunin mutanen da aka ceta, waɗanda za a fyauce zuwa wurin <strong>Allah</strong> a<br />
ranar 21 ga watan Mayu, 2011.<br />
Waɗanda Aka Ceta Kuma Yanzu Haka Suna Nan Zaune A Wannan<br />
Duniyar<br />
Wannan ruƙunin mutane ya ci gaba da girma domin <strong>Allah</strong> yana<br />
ceton ɗumbin mutane da ba wanda zai iya ƙirgawa. An rigaya an ba su<br />
sabon ruhu rayayye, madauwami. Idan suka mutu kafin 21 ga Mayu,<br />
2011, a cikin madauwamin ransu rayayye, nan take kuma za su yi mulki<br />
a sama tare da Kristi. Ranar 21 ga watan Mayu, 2011, mattatun<br />
49