11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

abban takaici ne matsanancin fushi yayin da suke yi wa <strong>Allah</strong> kuka da<br />

cizon haƙoran su ga <strong>Allah</strong> domin barin su a baya.<br />

Matta 7:22-23: A cikin wannan rana mutane da yawa za su ce<br />

mani, Ubangiji, Ubangiji ba mu yi annabci da sunanka ba, da<br />

sunanka kuma muna fitar da aljanu, da sunanka kuma muka yi<br />

ayyuka da yawa masu iko sa’annan za su furta masu, ban taɓa<br />

saninku ba daɗai, rabu da ni ku masu aikata mugunta.<br />

Matta 8:11-12: kuma ina ce maku, mutane da yawa daga gabas<br />

da yamma zasu zo, su zamna tare da Ibrahim, da Ishaku da<br />

Yakub, cikin mulkin sammai amma za a fitar da ’ya’yan mulki<br />

cikin baƙin duhu, can za a yi kuka da tamnar haƙora.<br />

Matta 13:49-50: Hakanan kuma za ya zama cikin matuƙar<br />

zamani malai’ku za su fito, su rarraba miyagu daga cikin masu<br />

adalci, su jefa su cikin ɓuyar wuta, can za a yi kuka da cizon<br />

haƙora.<br />

Luka 13:26-28: Sa’annan za ku yi ta cewa, muka ci muka sha<br />

wurinku, har ka yi koyaswa a cikin hanyoyinmu, shi ma za ya ce<br />

ina faɗa maku dani ban san inda kuka fito ba, ku rabu da ni<br />

dukan ku da ku ke masu aikata mugunta. Can za’a yi kuka da<br />

cizon haƙora, lokacin da kun ga Ibrahim da Ishaku da Yakub da<br />

dukan annabawa cikin mulkin <strong>Allah</strong> ku da kanku kuwa na fitar da<br />

ku waje.<br />

Ruya ta Yohanna 16:10-11: Na biyar kuma ya zubas da nasa<br />

kasko bisa kursiyin bisani, mulkinsa kuwa ya duhunta, suka cije<br />

harsunansu domin azaba. Kuma suka saɓa <strong>Allah</strong> na sama<br />

saboda azabarsu da gyambunansu, ba su kwa tuba da ayyukansu<br />

ba.<br />

A ruya ta Yohanna 17:14 <strong>Allah</strong> ya yi Magana game da wannan<br />

yaƙi, muka kuma karanta cewa:<br />

Waɗannan kuma za su yi gaba da Ɗan Rago, Dan Rago kuma za<br />

ya ci su gama shine Ubangijin iyayengiji, da Sarkin Sarakuna, su<br />

kuma waɗanda ke tare da shi kirayayyu, zaɓaɓɓu, masu aminci<br />

za su yi nasara.<br />

An yi bayanin ƙarshen yaƙi, alal misali cikin Ruya ta Yohanna<br />

19:19-21<br />

56

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!