Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
Ruya ta Yohanna 2:26: Wanda ya yi nasara kuma, wanda ya<br />
kiyaye ayyuka na har matuƙa, a gare shi zani bada iko bisa<br />
al’ummai.<br />
Ruya ta Yohanna 3:9: <strong>Ga</strong> shi na bayas daga cikin majami’ar<br />
shaitan, waɗanda suke ce da kansu Yahudawa, ba kuwa haka<br />
suke ba, amma suna ƙarya; ga shi zan sa su su zo su yi sujada a<br />
gaban sawayenka, su sani kuma na ƙamnace ka.<br />
Korintiyawa I 6:2-3: Ko kuwa ba ku sani ba tsarkaka za su yi ma<br />
duniya sharia? Idan fa kuke yi ma duniya shari’a ba ku isa ku<br />
shari’anta ƙanƙananan al’amura ba? Ba ku sani ba mu za mu yi<br />
ma mala’iku shari’a, balle fa al’amuran wannan zamani.<br />
An sake mana tuni a IBitrus 2:12 inda muka karanta cewa:<br />
Kuna al’amura na dacewa (hali) wurin al’ummai, domin yayin da<br />
suke kushe ku kamar ma’aikatan mugunta, ta wurin nagargarun<br />
ayyukan da suke dubawa su ɗaukaka <strong>Allah</strong> cikin ranar ziyara.<br />
A cikin wannan bayanin, maganar nan ‘‘ɗaukaka <strong>Allah</strong> cikin ranar<br />
ziyara’’ ya shafi waɗanda za a hukunta sabili da zunubansu, kamar<br />
yadda aka gaya wa Acan ya ɗaukaka <strong>Allah</strong>, yayinda ake shirin kashe shi<br />
domin zunubansa (Joshua 7:18-26).<br />
Ta haka zamu fahimci cewa lokaci da waɗanda basu da ceto<br />
suka gane cewa gaskiya ne mutum ya sami ceto, (kamar yadda<br />
fyaucewar mutumin ta nuna) zai kawo shari’a da hukucin akan waɗanda<br />
suke zaton cewa suna da ceto, amma yanzu suka sani cewa ba su da<br />
ceto domin an barsu a baya a lokacin fyaucewa. Masu bi na gaskiya da<br />
aka fyauce sun hukunta su.<br />
Abinda zai faru ke nan a duk faɗin duniya ranar 21 ga watan<br />
Mayu, 2011, lokacin da za a fyauce jikunan waɗanda suka mutu, tare da<br />
duka masu bi na gaskiya da suke raye, su kasance tare da Kristi. Wannan<br />
zata zama babban hukunci a kan duniya musamman a kan waɗanda<br />
suke cikin majami’u a duk faɗin duniya, waɗanda kabilun nan 12 na<br />
Isra’ila suka wakilta a zamanin Ikklisiya. (Ruya ta Yohanna 7:4-8, Matta<br />
19:28). Zai zama shaida cewa dukan waɗanda aka bari a baya suna<br />
ƙalƙashin shari’ar <strong>Allah</strong>.<br />
Cikar (lamba 12) na dukan masu bi waɗanda suke mulki tare da<br />
Kristi, zasu yi wa duniya da kuma Ikkilisiya sharia (kabilu 12, dubi Matta<br />
19:28) da shike suna tare da Kristi har abada, kuma an hallaka duniya da<br />
majami’u cikin ƙorama ta wuta har abada.<br />
Yaƙin Armagaddon<br />
54