11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

Ruya ta Yohanna 2:26: Wanda ya yi nasara kuma, wanda ya<br />

kiyaye ayyuka na har matuƙa, a gare shi zani bada iko bisa<br />

al’ummai.<br />

Ruya ta Yohanna 3:9: <strong>Ga</strong> shi na bayas daga cikin majami’ar<br />

shaitan, waɗanda suke ce da kansu Yahudawa, ba kuwa haka<br />

suke ba, amma suna ƙarya; ga shi zan sa su su zo su yi sujada a<br />

gaban sawayenka, su sani kuma na ƙamnace ka.<br />

Korintiyawa I 6:2-3: Ko kuwa ba ku sani ba tsarkaka za su yi ma<br />

duniya sharia? Idan fa kuke yi ma duniya shari’a ba ku isa ku<br />

shari’anta ƙanƙananan al’amura ba? Ba ku sani ba mu za mu yi<br />

ma mala’iku shari’a, balle fa al’amuran wannan zamani.<br />

An sake mana tuni a IBitrus 2:12 inda muka karanta cewa:<br />

Kuna al’amura na dacewa (hali) wurin al’ummai, domin yayin da<br />

suke kushe ku kamar ma’aikatan mugunta, ta wurin nagargarun<br />

ayyukan da suke dubawa su ɗaukaka <strong>Allah</strong> cikin ranar ziyara.<br />

A cikin wannan bayanin, maganar nan ‘‘ɗaukaka <strong>Allah</strong> cikin ranar<br />

ziyara’’ ya shafi waɗanda za a hukunta sabili da zunubansu, kamar<br />

yadda aka gaya wa Acan ya ɗaukaka <strong>Allah</strong>, yayinda ake shirin kashe shi<br />

domin zunubansa (Joshua 7:18-26).<br />

Ta haka zamu fahimci cewa lokaci da waɗanda basu da ceto<br />

suka gane cewa gaskiya ne mutum ya sami ceto, (kamar yadda<br />

fyaucewar mutumin ta nuna) zai kawo shari’a da hukucin akan waɗanda<br />

suke zaton cewa suna da ceto, amma yanzu suka sani cewa ba su da<br />

ceto domin an barsu a baya a lokacin fyaucewa. Masu bi na gaskiya da<br />

aka fyauce sun hukunta su.<br />

Abinda zai faru ke nan a duk faɗin duniya ranar 21 ga watan<br />

Mayu, 2011, lokacin da za a fyauce jikunan waɗanda suka mutu, tare da<br />

duka masu bi na gaskiya da suke raye, su kasance tare da Kristi. Wannan<br />

zata zama babban hukunci a kan duniya musamman a kan waɗanda<br />

suke cikin majami’u a duk faɗin duniya, waɗanda kabilun nan 12 na<br />

Isra’ila suka wakilta a zamanin Ikklisiya. (Ruya ta Yohanna 7:4-8, Matta<br />

19:28). Zai zama shaida cewa dukan waɗanda aka bari a baya suna<br />

ƙalƙashin shari’ar <strong>Allah</strong>.<br />

Cikar (lamba 12) na dukan masu bi waɗanda suke mulki tare da<br />

Kristi, zasu yi wa duniya da kuma Ikkilisiya sharia (kabilu 12, dubi Matta<br />

19:28) da shike suna tare da Kristi har abada, kuma an hallaka duniya da<br />

majami’u cikin ƙorama ta wuta har abada.<br />

Yaƙin Armagaddon<br />

54

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!