Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Create successful ePaper yourself
Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.
Titus 3:1 Ka tuna masu su yi biyayya ga mahukunta, ga masu<br />
iko, su ji Magana su zama shiryayyu ga kowane kyakkyawan aiki.<br />
Afisawa 6:12 ya yi amfani da kalmar nan ‘‘cikin sammai’’ domin<br />
yana nufin membobin Ikklisiya suna ƙoƙarin bauta wa <strong>Allah</strong>, dukan<br />
zamanin Ikklisiya, yayin da suke ƙalƙashin ikon shaiɗan. Lokacin da<br />
muke sake duba waɗannan ayoyi ya bayyana a fili cewa, <strong>Allah</strong> ya kafa<br />
mulki da ikoki na sammai waɗanda suke cikin cikar mulkin <strong>Allah</strong> na<br />
sama. Ba haka yake ba a da, amma zai ci gaba a nan gaba (Afisawa<br />
1:21).<br />
Idan muna binciken Litafi Mai-Tsarki domin mu san abin da<br />
waɗannan mulkoki da suka taru suka zama mulkin <strong>Allah</strong> gaba ɗaya zasu<br />
yi, zamu sa ran ganin waɗannan:<br />
1. <strong>Allah</strong> ne, kaɗai maɗaukakin sarkin kowanne mulkoki da suka<br />
shafi mulkin <strong>Allah</strong>. (Afisawa 1:19-23).<br />
2. Manufar kowanne ɗan mulkin <strong>Allah</strong> shine ya ɗaukaka <strong>Allah</strong>.<br />
3. Zunubi bai shafi mulkin <strong>Allah</strong> ba saboda haka bashi da wuri<br />
a cikin waɗannan mulkoki.<br />
4. ‘Ya’yan mulkin <strong>Allah</strong> ba sa aure basu auraswa (matta 22:30)<br />
5. Mulkin <strong>Allah</strong> mulki ne na har abada kuma ba za a taɓa<br />
hallaka shi ba (Daniel 6:26).<br />
Bayan mun koyi waɗansu daga cikin muhimman abubuwa da aka<br />
gina mulkin <strong>Allah</strong> a kai, mu kan dubi mulkin <strong>Allah</strong> da mamaki kamar<br />
yadda a ke samu a duniya. Ya yi kamar ya saɓawa yadda ya kamata<br />
ikokin da <strong>Allah</strong> zai yi mulki a kai su kasance.<br />
Idan muka duba wannan mulkin a hankali, da yake da nasaba da<br />
duniya, mun ga cewa da farko, muna ganin waɗansu abubuwan na ba<br />
saban ba da suka saɓawa tunanin da muke da shi game da mulkin<br />
<strong>Allah</strong>. Na farko, lokacin da <strong>Allah</strong> ya halicci wannan duniyar mai kyau, ya<br />
sa a cikinta gonar Adnin. Mene ne ya sa <strong>Allah</strong> zai yi haka? Gona (Gonar<br />
Adnin) a cikin duniyar da ke nuna lokacin da mulkin <strong>Allah</strong> (wanda gonar<br />
adnin ke wakilta), zai kasance a duniya mai-zunubi.<br />
Na biyu mene ne ya sa <strong>Allah</strong> da ya halicci wannan duniyar yake<br />
bukatar a yi Aure da auraswa? Wannan zai kawo ƙaruwar ’yan adam,<br />
yadda za a sami biliyoyin mutane da za su harbu da zunubi domin<br />
dukansu suna cikin jikin Adamu.<br />
Na uku, da shike <strong>Allah</strong> ya san tunanin zuciya kafin marmarin<br />
aikata zunubi ya haɓaka (Ibraniyawa 4:12). Zai san burin mala’ikan nan<br />
Lucifer na zama sarki (Ishaya 14:13-14). Mene ne ya sa ya ba Lucifer<br />
damar shiga gonar Adnin?<br />
Daga ƙarshe, mene ne ya sa <strong>Allah</strong>, a cikin wannan sabuwar<br />
duniya marar aibi, ya ba bishiyar suna mai rikitarwa “Itace na sanin<br />
nagarta da mugunta”, ya kuma bari Adamu da Hawa’u suka san da shi ta<br />
66