11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

Create successful ePaper yourself

Turn your PDF publications into a flip-book with our unique Google optimized e-Paper software.

Titus 3:1 Ka tuna masu su yi biyayya ga mahukunta, ga masu<br />

iko, su ji Magana su zama shiryayyu ga kowane kyakkyawan aiki.<br />

Afisawa 6:12 ya yi amfani da kalmar nan ‘‘cikin sammai’’ domin<br />

yana nufin membobin Ikklisiya suna ƙoƙarin bauta wa <strong>Allah</strong>, dukan<br />

zamanin Ikklisiya, yayin da suke ƙalƙashin ikon shaiɗan. Lokacin da<br />

muke sake duba waɗannan ayoyi ya bayyana a fili cewa, <strong>Allah</strong> ya kafa<br />

mulki da ikoki na sammai waɗanda suke cikin cikar mulkin <strong>Allah</strong> na<br />

sama. Ba haka yake ba a da, amma zai ci gaba a nan gaba (Afisawa<br />

1:21).<br />

Idan muna binciken Litafi Mai-Tsarki domin mu san abin da<br />

waɗannan mulkoki da suka taru suka zama mulkin <strong>Allah</strong> gaba ɗaya zasu<br />

yi, zamu sa ran ganin waɗannan:<br />

1. <strong>Allah</strong> ne, kaɗai maɗaukakin sarkin kowanne mulkoki da suka<br />

shafi mulkin <strong>Allah</strong>. (Afisawa 1:19-23).<br />

2. Manufar kowanne ɗan mulkin <strong>Allah</strong> shine ya ɗaukaka <strong>Allah</strong>.<br />

3. Zunubi bai shafi mulkin <strong>Allah</strong> ba saboda haka bashi da wuri<br />

a cikin waɗannan mulkoki.<br />

4. ‘Ya’yan mulkin <strong>Allah</strong> ba sa aure basu auraswa (matta 22:30)<br />

5. Mulkin <strong>Allah</strong> mulki ne na har abada kuma ba za a taɓa<br />

hallaka shi ba (Daniel 6:26).<br />

Bayan mun koyi waɗansu daga cikin muhimman abubuwa da aka<br />

gina mulkin <strong>Allah</strong> a kai, mu kan dubi mulkin <strong>Allah</strong> da mamaki kamar<br />

yadda a ke samu a duniya. Ya yi kamar ya saɓawa yadda ya kamata<br />

ikokin da <strong>Allah</strong> zai yi mulki a kai su kasance.<br />

Idan muka duba wannan mulkin a hankali, da yake da nasaba da<br />

duniya, mun ga cewa da farko, muna ganin waɗansu abubuwan na ba<br />

saban ba da suka saɓawa tunanin da muke da shi game da mulkin<br />

<strong>Allah</strong>. Na farko, lokacin da <strong>Allah</strong> ya halicci wannan duniyar mai kyau, ya<br />

sa a cikinta gonar Adnin. Mene ne ya sa <strong>Allah</strong> zai yi haka? Gona (Gonar<br />

Adnin) a cikin duniyar da ke nuna lokacin da mulkin <strong>Allah</strong> (wanda gonar<br />

adnin ke wakilta), zai kasance a duniya mai-zunubi.<br />

Na biyu mene ne ya sa <strong>Allah</strong> da ya halicci wannan duniyar yake<br />

bukatar a yi Aure da auraswa? Wannan zai kawo ƙaruwar ’yan adam,<br />

yadda za a sami biliyoyin mutane da za su harbu da zunubi domin<br />

dukansu suna cikin jikin Adamu.<br />

Na uku, da shike <strong>Allah</strong> ya san tunanin zuciya kafin marmarin<br />

aikata zunubi ya haɓaka (Ibraniyawa 4:12). Zai san burin mala’ikan nan<br />

Lucifer na zama sarki (Ishaya 14:13-14). Mene ne ya sa ya ba Lucifer<br />

damar shiga gonar Adnin?<br />

Daga ƙarshe, mene ne ya sa <strong>Allah</strong>, a cikin wannan sabuwar<br />

duniya marar aibi, ya ba bishiyar suna mai rikitarwa “Itace na sanin<br />

nagarta da mugunta”, ya kuma bari Adamu da Hawa’u suka san da shi ta<br />

66

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!