Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide
You also want an ePaper? Increase the reach of your titles
YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.
ayyana waɗanda ba a fyauce su ba, kamar yadda muka karanta a cikin<br />
Ruya ta Yohanna 9:17-18:<br />
<strong>Ga</strong> kuwa yadda na ga dawakan a wahayin da aka yi mani,<br />
mahayansu suna saye da sulkuna, launinsu ja kamar wuta, da<br />
shuɗi, da kuma rawaya kamar farar wuta, kawunan dawakan<br />
kuma kamar na zaki, wuta kuma da hayaƙi da farar wuta suna<br />
fita daga bakinsu.<br />
Za a sake kashe waɗanda suke cewa su masu bi na gaskiya ne,<br />
amma aka barsu a baya a lokacin fyaucewa kasancewan suna jimre<br />
fushin <strong>Allah</strong> kamar yadda yake saukowa a ranar shari’a. <strong>Ga</strong> abinda <strong>Allah</strong><br />
ya ke koyarwa a cikin waɗannan ayoyin.<br />
Matta 12:41-42 Nawiyawa za su tashi tsaye a ranar shari’a tare<br />
da wannan tsara zasu kwa kashe ta; gama su suka tuba da<br />
wa’azin Yunana ga kwa wanda ya fi Yunana girma a nan;<br />
sarauniyar kudu za ta tashi tsaye a ranar shari’a tare da wannan<br />
tsara za ta kwa kashe ta; gama daga nisan duniya ta zo garin ta<br />
ji hikimar Solomon; ga kwa wanda ya fi Solomon girma a nan.<br />
Luka 22:30 domin ku ci ku sha tare da ni cikin mulki na, kuma<br />
zaku zamna bisa kursiyai kuna yin shari’a bisa kabilun Isra’ila<br />
goma sha biyu.<br />
Waɗannan duka suna cikin abinda masu ilimin tauhidi suke<br />
magana akai yayinda suke batun Armaggeddon. A lokacin an rigaya an<br />
fyauce mayaƙan masu adalci, mutanen majami’u zasu yi ta kuka da<br />
cizon haƙora (Matta 8:11-12; 13:42, 50; 22: 13; 24:51; 25:30, Luka<br />
13:28) domin an barsu a baya.<br />
Miliyoyin Waɗanda Basu Da Ceto, Sun Mutu Basu Da Masaniya A Kan<br />
Fushin <strong>Allah</strong><br />
Abin da ya bamu mamaki shine, mun koya cewa yawancin<br />
mutanen da basu da ceto waɗanda suka mutu ko kuma zasu mutu kafin<br />
ranar 21 ga watan Mayu, 2011, basu ji ko kuma sanin cewa fushin<br />
<strong>Allah</strong> yana bisa kansu domin zunubansu ba. Ta yaya wannan zai<br />
kasance? Mun koya cewa fushin <strong>Allah</strong> yana nan ta fannoni da dama. Ya<br />
kuma ƙunshi waɗannan:<br />
1. Babbar kunya.<br />
2. Kisa (Mutuwa, Jahannama)<br />
3. Rasa ’yancin wannan rayuwa.<br />
72