11.01.2013 Views

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

Ɗaukaka Ga Allah - Family Radio Worldwide

SHOW MORE
SHOW LESS

You also want an ePaper? Increase the reach of your titles

YUMPU automatically turns print PDFs into web optimized ePapers that Google loves.

ayyana waɗanda ba a fyauce su ba, kamar yadda muka karanta a cikin<br />

Ruya ta Yohanna 9:17-18:<br />

<strong>Ga</strong> kuwa yadda na ga dawakan a wahayin da aka yi mani,<br />

mahayansu suna saye da sulkuna, launinsu ja kamar wuta, da<br />

shuɗi, da kuma rawaya kamar farar wuta, kawunan dawakan<br />

kuma kamar na zaki, wuta kuma da hayaƙi da farar wuta suna<br />

fita daga bakinsu.<br />

Za a sake kashe waɗanda suke cewa su masu bi na gaskiya ne,<br />

amma aka barsu a baya a lokacin fyaucewa kasancewan suna jimre<br />

fushin <strong>Allah</strong> kamar yadda yake saukowa a ranar shari’a. <strong>Ga</strong> abinda <strong>Allah</strong><br />

ya ke koyarwa a cikin waɗannan ayoyin.<br />

Matta 12:41-42 Nawiyawa za su tashi tsaye a ranar shari’a tare<br />

da wannan tsara zasu kwa kashe ta; gama su suka tuba da<br />

wa’azin Yunana ga kwa wanda ya fi Yunana girma a nan;<br />

sarauniyar kudu za ta tashi tsaye a ranar shari’a tare da wannan<br />

tsara za ta kwa kashe ta; gama daga nisan duniya ta zo garin ta<br />

ji hikimar Solomon; ga kwa wanda ya fi Solomon girma a nan.<br />

Luka 22:30 domin ku ci ku sha tare da ni cikin mulki na, kuma<br />

zaku zamna bisa kursiyai kuna yin shari’a bisa kabilun Isra’ila<br />

goma sha biyu.<br />

Waɗannan duka suna cikin abinda masu ilimin tauhidi suke<br />

magana akai yayinda suke batun Armaggeddon. A lokacin an rigaya an<br />

fyauce mayaƙan masu adalci, mutanen majami’u zasu yi ta kuka da<br />

cizon haƙora (Matta 8:11-12; 13:42, 50; 22: 13; 24:51; 25:30, Luka<br />

13:28) domin an barsu a baya.<br />

Miliyoyin Waɗanda Basu Da Ceto, Sun Mutu Basu Da Masaniya A Kan<br />

Fushin <strong>Allah</strong><br />

Abin da ya bamu mamaki shine, mun koya cewa yawancin<br />

mutanen da basu da ceto waɗanda suka mutu ko kuma zasu mutu kafin<br />

ranar 21 ga watan Mayu, 2011, basu ji ko kuma sanin cewa fushin<br />

<strong>Allah</strong> yana bisa kansu domin zunubansu ba. Ta yaya wannan zai<br />

kasance? Mun koya cewa fushin <strong>Allah</strong> yana nan ta fannoni da dama. Ya<br />

kuma ƙunshi waɗannan:<br />

1. Babbar kunya.<br />

2. Kisa (Mutuwa, Jahannama)<br />

3. Rasa ’yancin wannan rayuwa.<br />

72

Hooray! Your file is uploaded and ready to be published.

Saved successfully!

Ooh no, something went wrong!